Home General Gwamnatin Tinubu za ta magance rashin aikin yi a Nijeriya – Ministan...

Gwamnatin Tinubu za ta magance rashin aikin yi a Nijeriya – Ministan ƙwadago

Hoton Tinubu

Gwamnatin Nijerjiya tace za ta yi dukkan mai yiwuwa wajen magance matsalar rashin aikin yi da ya ddabi alúmmar kasar.

Ministan ƙwadago na Najeriya, Muhammadu Dingyadi, ne ya bayyana hakan yayin da ya ke kare kasafin kudin hukumar a gaban kwamitin majalisar dattija, karkashin sanatat Diket Plang, ministan ya tabbatar da yunkurin gwamnatin na magance matsalar ta rashin aiki yi.

“Muna aiki tuƙuru ba dare ba rana domin yaƙi da rashin aikin yi saboda yana cikin masu matuƙar muhimmanci a gare mu. Dukkan tsare-tsarenmu na koyar da sana’a mun yi su ne domin rage rashin aikin yi,” kamar yadda tashar Channels ta ruwaito.

A game da ƙididdigar rashin aikin yi na ƙasar, ministan bai bayyana adadi ba, inda ya ce, “muna ƙoƙari domin haɗa alƙaluma.”

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 200 Sun Mutu Sakomakon Girgizar ƙasar a ColombiaShahararren Mawaƙin Najeriya, Davido ya Rubuta wa Trump Wasiƙa Kan Zaɓen Jihar OsunHukumar NHRC ta Buƙaci a Kama Malamin Addinin, Sheikh JingirRundunar sojin Najeriya ta Daƙile Shirin Ƴan Bindiga a FilatoJami'an Ƴan Sanda 10 Sun Mutu Yayin Artabu da Ƴan Bindiga a Jihar KebbiAn Naɗa ɗan Najeriya Gidado Shuaib Wakilin Matasa na IPRA-UN Gabanin GWAEFCC da "Wuce Gona da Iri" da Tambayar 2027: Shin ana Rudar da Tinubu ta Hanyar Mutanen da ke Kewaye da Shi ? Daga Yushau A. ShuaibAn Samu Gawar Yara 3 da guda 1 a Sume a Gidan Mai Maganin GargajiyaMene ne Ainihin Abin da ya faru Aka Rufe Asusun Bankunan Gwamnatin Osun ?Jami'an Tsaro Sun Ceto Mutane 308 a Jihohin Arewacin Najeriya An Kama Mutane 6 da Ake Zargin da Taimaka wa Mayaƙan ISWAP a Jihar BornoZaɓen 2027: PDP ta Miƙa Sunan Jonathan ga INEC a Matsayin ɗan Takararta na Shugaban ƙasaIyanen Babban Jami'in Kula da Harkokin Kuɗaɗen ƙungiyar ISWAP Sun Miƙa Wuya ga SojojiAna Zargin Mayaƙan Boko Haram da Kashe Sojojin Nijar 14Gombe 2027: Malamai da Mambobin APC Sun yi Allah-wadai da Sukar Rarara ga Pantami
X whatsapp