Home General Dokar Jami’an tsaron jiha ta tsallake karatu na 2 a majalisar dokokin...

Dokar Jami’an tsaron jiha ta tsallake karatu na 2 a majalisar dokokin jihar Kano

Majalisar dokokin jihar kano ta yiwa dokar samar da jami’an tsaron jiha karatu na biyu a zauren majalisar domin tabbatar da ingata harkokin tsaro.

Dokar wanda shugaban masu rinjaye na majalisar dokokin Kano lawan Hussaini Chediyar Yan Gurasa ya karanto ya tsallake karatu na biyu a zaman majalisar.

Dokar idan ta tabbata zata samar ‘yan sandan jihohi kamar dai yadda wasu jihohi a kudancin kasar suka a samar  irinsu Amotekun, kuma za’a basu damar kama duk wanda aka samu da laifi ko waye shi idan yana cikin jihar Kano.

wannan dai na zuwa ne daidai lokacin da wasu jihohi a arewa maso yammacin kasar ke fama da matsalar rashin tsaro da taki ci taki cinyewa

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp