Home General Dokar Jami’an tsaron jiha ta tsallake karatu na 2 a majalisar dokokin...

Dokar Jami’an tsaron jiha ta tsallake karatu na 2 a majalisar dokokin jihar Kano

Majalisar dokokin jihar kano ta yiwa dokar samar da jami’an tsaron jiha karatu na biyu a zauren majalisar domin tabbatar da ingata harkokin tsaro.

Dokar wanda shugaban masu rinjaye na majalisar dokokin Kano lawan Hussaini Chediyar Yan Gurasa ya karanto ya tsallake karatu na biyu a zaman majalisar.

Dokar idan ta tabbata zata samar ‘yan sandan jihohi kamar dai yadda wasu jihohi a kudancin kasar suka a samar  irinsu Amotekun, kuma za’a basu damar kama duk wanda aka samu da laifi ko waye shi idan yana cikin jihar Kano.

wannan dai na zuwa ne daidai lokacin da wasu jihohi a arewa maso yammacin kasar ke fama da matsalar rashin tsaro da taki ci taki cinyewa

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp