Home General Tinubu ya yi alhinin rasuwar tsohon shugaban Namibia

Tinubu ya yi alhinin rasuwar tsohon shugaban Namibia

Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya bayyana alhininsa kan rasuwar tsohon shugaban ƙasar Namibia, Dr. Sam Nujoma.

Tinubu wanda mataimakinsa Kashim Shettima ya wakilta a wajen jana’izar ban girman da aka yi wa marigarin ya bayyana shi a matsayin jarumin da ya ƙarfafa wa ƙasashen Afirka gwiwa wajen neman ƴancin kansu.

Yayin da yake jawabi a wajen jana’izar, Kashim Shettima ya ce ƙasashen Afirka ba za su manta irin gudunmawar da Mista Nujoma ya ba su wajen tabbatar da ƴancin kawunansu ba.

Najoma wanda shi ne shugaban Namibia na farko – ya rasu ne a ranar 8 ga watan Fabrairu, yana da shekara 95 a duniya, bayan fama da jinya a wani asibiti a Windhoek, babban birnin ƙasar.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp