Home General Tinubu ya yi alhinin rasuwar tsohon shugaban Namibia

Tinubu ya yi alhinin rasuwar tsohon shugaban Namibia

Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya bayyana alhininsa kan rasuwar tsohon shugaban ƙasar Namibia, Dr. Sam Nujoma.

Tinubu wanda mataimakinsa Kashim Shettima ya wakilta a wajen jana’izar ban girman da aka yi wa marigarin ya bayyana shi a matsayin jarumin da ya ƙarfafa wa ƙasashen Afirka gwiwa wajen neman ƴancin kansu.

Yayin da yake jawabi a wajen jana’izar, Kashim Shettima ya ce ƙasashen Afirka ba za su manta irin gudunmawar da Mista Nujoma ya ba su wajen tabbatar da ƴancin kawunansu ba.

Najoma wanda shi ne shugaban Namibia na farko – ya rasu ne a ranar 8 ga watan Fabrairu, yana da shekara 95 a duniya, bayan fama da jinya a wani asibiti a Windhoek, babban birnin ƙasar.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 200 Sun Mutu Sakomakon Girgizar ƙasar a ColombiaShahararren Mawaƙin Najeriya, Davido ya Rubuta wa Trump Wasiƙa Kan Zaɓen Jihar OsunHukumar NHRC ta Buƙaci a Kama Malamin Addinin, Sheikh JingirRundunar sojin Najeriya ta Daƙile Shirin Ƴan Bindiga a FilatoJami'an Ƴan Sanda 10 Sun Mutu Yayin Artabu da Ƴan Bindiga a Jihar KebbiAn Naɗa ɗan Najeriya Gidado Shuaib Wakilin Matasa na IPRA-UN Gabanin GWAEFCC da "Wuce Gona da Iri" da Tambayar 2027: Shin ana Rudar da Tinubu ta Hanyar Mutanen da ke Kewaye da Shi ? Daga Yushau A. ShuaibAn Samu Gawar Yara 3 da guda 1 a Sume a Gidan Mai Maganin GargajiyaMene ne Ainihin Abin da ya faru Aka Rufe Asusun Bankunan Gwamnatin Osun ?Jami'an Tsaro Sun Ceto Mutane 308 a Jihohin Arewacin Najeriya An Kama Mutane 6 da Ake Zargin da Taimaka wa Mayaƙan ISWAP a Jihar BornoZaɓen 2027: PDP ta Miƙa Sunan Jonathan ga INEC a Matsayin ɗan Takararta na Shugaban ƙasaIyanen Babban Jami'in Kula da Harkokin Kuɗaɗen ƙungiyar ISWAP Sun Miƙa Wuya ga SojojiAna Zargin Mayaƙan Boko Haram da Kashe Sojojin Nijar 14Gombe 2027: Malamai da Mambobin APC Sun yi Allah-wadai da Sukar Rarara ga Pantami
X whatsapp