Home General Ƙungiyar ECOWAS na bikin cika shekaru 50 da kafuwa

Ƙungiyar ECOWAS na bikin cika shekaru 50 da kafuwa

A wannan makon ne Ƙungiyar Raya Tattalin Arzikin Ƙasashen Yammacin Afrika ECOWAS, ke cika shekaru 50 da kafuwa.

Ita dai ƙungiya ECOWAS, shugabannin ƙasashen yankin 15 ne suka haɗu wajen samar da ita a ranar 28 ga watan Maris na shekarar 1975 a birnin Lagos da ke tarayyar Najeriya, da zummar bunƙasa harkokin kasuwanci da haɗin kai da kuma tsaro.

Shugabannin ƙasashen dai sun haɗa da Benin da Burkina Faso da Côte d’Ivoire da Gambia da Ghana da Guinea da Guinea-Bissau da Liberia da Mali da Mauritania da Niger da Nigeria da Senegal da Saliyo da kuma Togo, duk da cewa a shekarar 1977 ƙasar Cabe Verde ta shigo ƙungiyar amma kuma a tsakanin shekarun 1999 zuwa 2000, Mauritania ta fice daga cikinta.

A shekarar 1990, aka samar da rundunar ECOMOG a ƙarƙasashin ECOWAS, don gudanar da ayyukan wanzar da zaman lafiya a wasu ƙasashe mambobinta, matakin da ya taimaka wajen kawo ƙarshen yaƙin basasan ƙasashen Liberia da Saliyo.

To sai dai juyin mulkin da sojoji suka yi a ƙasashen Mali da Burkina Faso da kuma Nijar a shekarun

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp