Home General Ƙungiyar ECOWAS na bikin cika shekaru 50 da kafuwa

Ƙungiyar ECOWAS na bikin cika shekaru 50 da kafuwa

A wannan makon ne Ƙungiyar Raya Tattalin Arzikin Ƙasashen Yammacin Afrika ECOWAS, ke cika shekaru 50 da kafuwa.

Ita dai ƙungiya ECOWAS, shugabannin ƙasashen yankin 15 ne suka haɗu wajen samar da ita a ranar 28 ga watan Maris na shekarar 1975 a birnin Lagos da ke tarayyar Najeriya, da zummar bunƙasa harkokin kasuwanci da haɗin kai da kuma tsaro.

Shugabannin ƙasashen dai sun haɗa da Benin da Burkina Faso da Côte d’Ivoire da Gambia da Ghana da Guinea da Guinea-Bissau da Liberia da Mali da Mauritania da Niger da Nigeria da Senegal da Saliyo da kuma Togo, duk da cewa a shekarar 1977 ƙasar Cabe Verde ta shigo ƙungiyar amma kuma a tsakanin shekarun 1999 zuwa 2000, Mauritania ta fice daga cikinta.

A shekarar 1990, aka samar da rundunar ECOMOG a ƙarƙasashin ECOWAS, don gudanar da ayyukan wanzar da zaman lafiya a wasu ƙasashe mambobinta, matakin da ya taimaka wajen kawo ƙarshen yaƙin basasan ƙasashen Liberia da Saliyo.

To sai dai juyin mulkin da sojoji suka yi a ƙasashen Mali da Burkina Faso da kuma Nijar a shekarun

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 200 Sun Mutu Sakomakon Girgizar ƙasar a ColombiaShahararren Mawaƙin Najeriya, Davido ya Rubuta wa Trump Wasiƙa Kan Zaɓen Jihar OsunHukumar NHRC ta Buƙaci a Kama Malamin Addinin, Sheikh JingirRundunar sojin Najeriya ta Daƙile Shirin Ƴan Bindiga a FilatoJami'an Ƴan Sanda 10 Sun Mutu Yayin Artabu da Ƴan Bindiga a Jihar KebbiAn Naɗa ɗan Najeriya Gidado Shuaib Wakilin Matasa na IPRA-UN Gabanin GWAEFCC da "Wuce Gona da Iri" da Tambayar 2027: Shin ana Rudar da Tinubu ta Hanyar Mutanen da ke Kewaye da Shi ? Daga Yushau A. ShuaibAn Samu Gawar Yara 3 da guda 1 a Sume a Gidan Mai Maganin GargajiyaMene ne Ainihin Abin da ya faru Aka Rufe Asusun Bankunan Gwamnatin Osun ?Jami'an Tsaro Sun Ceto Mutane 308 a Jihohin Arewacin Najeriya An Kama Mutane 6 da Ake Zargin da Taimaka wa Mayaƙan ISWAP a Jihar BornoZaɓen 2027: PDP ta Miƙa Sunan Jonathan ga INEC a Matsayin ɗan Takararta na Shugaban ƙasaIyanen Babban Jami'in Kula da Harkokin Kuɗaɗen ƙungiyar ISWAP Sun Miƙa Wuya ga SojojiAna Zargin Mayaƙan Boko Haram da Kashe Sojojin Nijar 14Gombe 2027: Malamai da Mambobin APC Sun yi Allah-wadai da Sukar Rarara ga Pantami
X whatsapp