Home Labarai Dakarun Sojojin Nijeriya sun hallaka mayaƙan Boko Haram 2 a jihar Borno

Dakarun Sojojin Nijeriya sun hallaka mayaƙan Boko Haram 2 a jihar Borno

Sojojin dake ƙarƙashin dakarun Operation Hadin Kai hadin gwiwa da Hybrid Forces sun Sami nasarar ne yayin wani kwantan ɓauna da suka yiwa mayaƙan kungiyar ta Boko Haram a kauyen Koibe.

Dakarun sun hallaka mayaƙan guda biyu a karamar hukumar Dikwa dake jihar ta Borno Kamar yadda Jaridar PRNigeria ta ruwaito

Wata majiya daga Rundunar sojin kasar ta tabbatarwa da Zagazola Makama cewa dakarun sojojin sun yiwa ƴan Boko Haram din kwantan ɓauna ƙarƙashin dakarun Operation Desert Sanity IV a yammacin ranar Juma’a bisa rahotannin sirri da ta samu.

Ko dai a safiyar wannan rana gwamnatin jihar Borno ta fitar da wata sanar da ta haramta sayar da man fetur a jihar.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp