Home General Abba Ka dawo Jam’iyyar PDP – Zainab Audu Bako

Abba Ka dawo Jam’iyyar PDP – Zainab Audu Bako

Jam’iyyar PDP ta bukaci Gwamnan Jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf ya koma cikinta.

Shugabar Matan Jam’iyyar ta shirya Arewa maso yammaci Amb. Zainab Audu Bako ce ta yi kiran yayi da take ganawa da manema labarai a jihar Kano.

Amb. Audu Bako ta ce Gwamnan Kano na da managarta halaye tun yana rike da mukamin Kwamishina,

“Matsayina na tsohuwar Kwamishina nasan irin Jajircewarsa yanzu kuma gashi yana Gwamna yakan baza kunnuwansa kasa domin jin koken Al’umma.

“Haka shugaba na gari ya kamata ya zama.

“Don haka kayi watsi da korayen korayen da ake maka na koma Jam’iyyar APC tun da ita kuma Jam’iyya NNPP rikici ya yi mata yawa.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp