Home General Abba Ka dawo Jam’iyyar PDP – Zainab Audu Bako

Abba Ka dawo Jam’iyyar PDP – Zainab Audu Bako

Jam’iyyar PDP ta bukaci Gwamnan Jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf ya koma cikinta.

Shugabar Matan Jam’iyyar ta shirya Arewa maso yammaci Amb. Zainab Audu Bako ce ta yi kiran yayi da take ganawa da manema labarai a jihar Kano.

Amb. Audu Bako ta ce Gwamnan Kano na da managarta halaye tun yana rike da mukamin Kwamishina,

“Matsayina na tsohuwar Kwamishina nasan irin Jajircewarsa yanzu kuma gashi yana Gwamna yakan baza kunnuwansa kasa domin jin koken Al’umma.

“Haka shugaba na gari ya kamata ya zama.

“Don haka kayi watsi da korayen korayen da ake maka na koma Jam’iyyar APC tun da ita kuma Jam’iyya NNPP rikici ya yi mata yawa.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 6 Sun Rasu 4 Sun Jilkata Sanadiyyar Tsawa a Jihar AdamawaMatatar Dangote ta Dakatar da Amfani da Naira Wajen Sayar da Man FeturZaɓen 2027: Jam'iyyar ADC ta Mayar da Martani kan Hukuncin Kotu Akwai Yiwuwar ba zan kai Lokacin Zaɓen 2027 ba - ObiHukuncin da Kotu ta Yanke wa Direban Keke Napep Kan Aikata Fyaɗeɓata Sunan Gwamnatin Katsina: Kotu ta buƙaci Ƴan Sanda su Tsare Dr Kurfi Gwamnonin Arewacin Najeriya sun Kafa Gidauniyar Yaƙi da Matsalar TsaroGwamnatin Tarayya ba ta Yanke Hukuncin Sauya Kayan NYSC ba - Ministan MatasaJuyin Mulki: DSS ta Gurfanar da Mutane 5 kan ɓoye Timipre Sylva Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 Tare da Limami a Jihar Sokoto Dakarun Soji Sun Bankaɗo Wajen ƙera da Rarraba Bindigogi ga Ƴan Ta'addaJami'an DSS Sun Kama Tsohon Ministan Kimiyya da Fasaha, Uche NnajiYan Bindiga Sun Hallaka Mutane 10 a Jihar BenueNMDPRA ta Gargaɗi Gidajen Man da ba su Rage Farashi ba NECO: ɗalibai 35 na Hannun Ƴan Bindiga - Ƴan Sanda 
X whatsapp