Home Labarai Gwamnatin Najeriya ta sauya sunan Jami’ar Maiduguri da Muhammadu Buhari

Gwamnatin Najeriya ta sauya sunan Jami’ar Maiduguri da Muhammadu Buhari

Gwamnatin Najeriya ta sauya sunan jami’ar Maiduguri da sunan marigayi tsohon shugaban ƙasa Muhammadu Buhari daga Unimaid da ake kiranta a baya.

Tinubu ya ce ya dauki wannan mataki ne don girmama abubuwan da marigayi tsohon shugaban ƙasar na ayyukan alheri a Najeriya.

Bari mu maye gurbin sunan Jami’ar Maduguri da Jami’ar Muhammadu Buhari

Tun da farko dai, shugaban ya jinjina wa Buhari, inda ya ce duk da cewa ɗan adam tara ya ke bai cika goma ba, ammma ya bayyana shi a matsayin “mutumin kirki, mai mutunci da sanin ya kamata, da kishin kasa, da kyawawan dabi’u  da za su amfani har jikoki da kakanni.

Marigayi shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya rasu ne a ranar Lahadin da ta gabata a wani asibiti da ke birnin Landan, inda aka kawo shi gida aka yi jana’izarsa a garin Daura na jihar Katsina a ranar Talata.

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp