Home Labarai Ambaliyar ruwa ta lalata gidaje tare da kashe mutane 23 da a...

Ambaliyar ruwa ta lalata gidaje tare da kashe mutane 23 da a birnin Yola

Rahotannin daga Najeriya na bayyana cewa, ruwan sama kamar da bakin kwarya da aka yi babu kakkautawa ya haifar da ambaliya a ƙananan hukumomin Yola ta Arewa da Yola ta Kudu na jihar Adamawa, inda rahotanni suka ce an samu rasa rayukan aƙalla mutum 23 da rugujewar gidaje.

Ruwan sama kamar kamar da bakin kwarya, wanda aka fara tun kafin wayewar gari kuma ya ci gaba har zuwa safiyar Lahadi, ya yi barna sosai ga al’ummomin yankin.

unguwannin da lamarin ya fi shafa sun hada da Yola Bye Pass da Sabon Pegi da Yolde Pate da Modire, saboda yadda gidaje suka ruguje, tare da lalata filayen noma da hanyoyin mota, lamarin da ya hana zirga-zirgar mutane da ababen hawa.

Rahotanni na cewa mutane da dama sun mutu, yayin da ƙanan yara da dama suka bace, inda har yanzu ake ci gaba da aikin ceto.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp