Home Labarai Sojojin Nijeriya sun hallaka ‘yan ta’adda 6 a jihar Zamfara

Sojojin Nijeriya sun hallaka ‘yan ta’adda 6 a jihar Zamfara

Dakarun Operation FANSAN YAMMA sun sami nasarar hallaka ‘yan bindiga 6 a jihar Zamfara dake arewa maso yammacin Nijeriya, yayin da sojoji uku suka rasa rayukansu a harin kamar yadda PRNigeria ta gano

Wata majiya ta shaidawa mai sharhin kan harkokin tsaro Zagazola Makama cewa lamarin ya auku ne a karamar hukumar Bugudu yayin da dakarun Operation Base (FOB) da ke lilo suka fuskancin ruwan wuta a lokacin da su ke kokarin fitar da wata mota da ta makale a Fegin Rama.

An kara girke dakarun kawo dauki amma suka sake fuskantar harin kwantan bauna nan suka yi wata musayar wuta da ‘yan ta’addan

Majiyar ta tabbatar da cewa dakarun sojin sun ci karfin maharan, in da suka hallaka 6 daga cikin su, suka kuma tilastawa da dama guduwa domin cira da rayukansu, sai dai kuma sojoji 3 sun mutu a kokarin su na kare kasar daga hadarin ‘yan ta’adda.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp