Home Labarai Sojojin Nijeriya sun hallaka ‘yan ta’adda 6 a jihar Zamfara

Sojojin Nijeriya sun hallaka ‘yan ta’adda 6 a jihar Zamfara

Dakarun Operation FANSAN YAMMA sun sami nasarar hallaka ‘yan bindiga 6 a jihar Zamfara dake arewa maso yammacin Nijeriya, yayin da sojoji uku suka rasa rayukansu a harin kamar yadda PRNigeria ta gano

Wata majiya ta shaidawa mai sharhin kan harkokin tsaro Zagazola Makama cewa lamarin ya auku ne a karamar hukumar Bugudu yayin da dakarun Operation Base (FOB) da ke lilo suka fuskancin ruwan wuta a lokacin da su ke kokarin fitar da wata mota da ta makale a Fegin Rama.

An kara girke dakarun kawo dauki amma suka sake fuskantar harin kwantan bauna nan suka yi wata musayar wuta da ‘yan ta’addan

Majiyar ta tabbatar da cewa dakarun sojin sun ci karfin maharan, in da suka hallaka 6 daga cikin su, suka kuma tilastawa da dama guduwa domin cira da rayukansu, sai dai kuma sojoji 3 sun mutu a kokarin su na kare kasar daga hadarin ‘yan ta’adda.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
HURIWA ta Soki Ƴan Sanda da NDPC Kan Jinkirin Binciken Zargin Kutse da aka yi wa Bayanan NIPSS da ya Shafi Jami’in Sojan RuwaƳa'yan El-Rufai Sun Shiga Rikici Yayin da Bashir ya Zargi Bello da Shan Muggan Kwayoyi da Cin Amanar suTsaro, Fafutuka da Nauyin Tabbatarwa Daga Mukhtar Ya’u MadobiONSA ta Fitar da Faɗakarwar Tsaro, ta Bukaci Ƴan Najeriya su ƙara Yawan Tsawaita TsaroHukumar DSS ta Dakatar da Shari'ar Sowore Kan Laifukan Intanet Har Sai Bayan Zaben Shugaban Kasa na 2027Gwarzo ya ba da Gudummuwar ₦10m ga Horarwa na Musamman na PRNigeria Bayan ya ba da Gidansa na Abuja Don Cibiyar Koyon Aikin Jarida2027: Bayan Takardu da Sauran Tsoffin Maganganu Marasa Amfani, ‘Yan Najeriya Sun Cancanci Kamfen Din da Ya Dace Da Matsaloli  Daga Kabir AkintayoGwamnati Tarayya ta Bayyana Bas 100 Masu Amfani da Wutar Lantarki Don Rage Wa Ma’aikatan Gwamnati Matsalar SufuriƳan Ta’adda na Amfani da Kafafen Sada Zumunta da Dandamalin Aikin Tura Kuɗi Don Tallafa Wa Ayyukansu — BukartiBinciken Gaskiya na PRNigeria: Ta Karyata Da’awar Tony Elumelu ta Cewa An yi Satar Man Fetur Kashi 97% Kafin Zamanin TinubuMeyasa Mutuwar Bazata Take Daukar Masu Alheri ta Bar Mugaye ? Na Yushau A. ShuaibSojoji Sun Kama Bindigar AK-103 Da Aka Boye a Cikin Jakar Gero, Sun Kama Mutum Uku A ZamfaraSojoji Sun Kama Shahararren Shugaban Ƴan Bindiga, 'Sanusi Maigilas' a Dajin Katsina2027: Yadda Zan Magance Rashin Tsaro, In Magance Matsalolin Tattalin Arziki da Zamantakewa a Kwara — Zakari MohammedLabarin NIPSS Mai Damuwa: Lokacin da Jami'in Sojan Ruwa Ya Cin Zarafin Mawallafi Daga Nuhu Mohammed
X whatsapp