Home Labarai Tinubu ya buƙaci majalisar dattawa ta amince da naɗin Joash Amupitan

Tinubu ya buƙaci majalisar dattawa ta amince da naɗin Joash Amupitan

Shugaban Najeriya, Bola Tinubu ya aike wa majalisar dattawan ƙasar wasiƙar neman tantance tare da tabbatar da naɗin Farfesa Joash Amupitan (SAN) a matsayin sabon shugaban hukumar zaɓen ƙasar, INEC.

Shugaban Majalisar Dattawan ƙasar, Sanata Godswill Akapbio ne ya bayyana haka, yayin da ya karanto wasiƙar Shugaba Tinubu a zaman majalisar na ranar Talata.

Matakin na zuwa ne bayan amincewar majalisar magabatan ƙasar a makon da ya gabata.

Shugaba Tinubu ya buƙaci ƴanmajalisar su bai wa tantancewar ”muhimmancin gaske”.

Tinubu ya naɗa Farfesa Amupitan ne bayan ƙarewar wa’adin tsohon shugaban hukumar, Farfesa Mahmud Yakubu.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp