Home Labarai EFCC ta gayyaci Abubakar Malami

EFCC ta gayyaci Abubakar Malami

Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta gayyaci Abubakar Malami tsohon Ministan Shari’a a zamanin shugaban kasa marigayi Muhammadu Buhari.

Malami, wanda ya shafe shekaru takwas a matsayin Minista, ya tabbatar da cewa zai amsa gayyatar.

Cikin wata sanarwa da ya fitar a yau Juma’a, Malami ya ce zai ci gaba da sanar da alumma halim da ake ciki.

Ya ci gaba da cewa a matsayinsa na ɗan ƙasa mai bin doka da kuma kishin ƙasa, ya na mai tabbatar da shirinsa na amsa gayyatar

Idan za,a iya tunawa tsohon ministan a ‘yan kwanakin baya ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar gwamnan Jihar Kebbi a jamiyyar hadaka ta ADC a kakar zabe ta shekara ta 2027.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 6 Sun Rasu 4 Sun Jilkata Sanadiyyar Tsawa a Jihar AdamawaMatatar Dangote ta Dakatar da Amfani da Naira Wajen Sayar da Man FeturZaɓen 2027: Jam'iyyar ADC ta Mayar da Martani kan Hukuncin Kotu Akwai Yiwuwar ba zan kai Lokacin Zaɓen 2027 ba - ObiHukuncin da Kotu ta Yanke wa Direban Keke Napep Kan Aikata Fyaɗeɓata Sunan Gwamnatin Katsina: Kotu ta buƙaci Ƴan Sanda su Tsare Dr Kurfi Gwamnonin Arewacin Najeriya sun Kafa Gidauniyar Yaƙi da Matsalar TsaroGwamnatin Tarayya ba ta Yanke Hukuncin Sauya Kayan NYSC ba - Ministan MatasaJuyin Mulki: DSS ta Gurfanar da Mutane 5 kan ɓoye Timipre Sylva Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 Tare da Limami a Jihar Sokoto Dakarun Soji Sun Bankaɗo Wajen ƙera da Rarraba Bindigogi ga Ƴan Ta'addaJami'an DSS Sun Kama Tsohon Ministan Kimiyya da Fasaha, Uche NnajiYan Bindiga Sun Hallaka Mutane 10 a Jihar BenueNMDPRA ta Gargaɗi Gidajen Man da ba su Rage Farashi ba NECO: ɗalibai 35 na Hannun Ƴan Bindiga - Ƴan Sanda 
X whatsapp