Home Labarai EFCC ta gayyaci Abubakar Malami

EFCC ta gayyaci Abubakar Malami

Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta gayyaci Abubakar Malami tsohon Ministan Shari’a a zamanin shugaban kasa marigayi Muhammadu Buhari.

Malami, wanda ya shafe shekaru takwas a matsayin Minista, ya tabbatar da cewa zai amsa gayyatar.

Cikin wata sanarwa da ya fitar a yau Juma’a, Malami ya ce zai ci gaba da sanar da alumma halim da ake ciki.

Ya ci gaba da cewa a matsayinsa na ɗan ƙasa mai bin doka da kuma kishin ƙasa, ya na mai tabbatar da shirinsa na amsa gayyatar

Idan za,a iya tunawa tsohon ministan a ‘yan kwanakin baya ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar gwamnan Jihar Kebbi a jamiyyar hadaka ta ADC a kakar zabe ta shekara ta 2027.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp