Home Labarai Kwankwaso ya zargi yadda ake matsawa wasu shuwagabannin kananan hukumomi a jihar...

Kwankwaso ya zargi yadda ake matsawa wasu shuwagabannin kananan hukumomi a jihar Kano

Tsohon Gwamnan Jihar Kano Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso, ya zargi yadda yace ana matsa wa wasu shugabannin ƙananan hukumomi lamba domin su fice daga tsarin Kwankwasiyya.

Kwankwaso ya bayyana hakan ne a yau Talata, cikin wani saƙo da ya wallafa a shafinsa na sada zumunta.

In da ya ce ya samu kiraye-kiraye daga wasu shugabannin ƙananan hukumomi da kuma ’yan Majalisar Jiha, inda ake buƙatar su sanya hannu domin komawa jam’iyyar APC.

Ya ƙara da cewa yana ƙarfafa gwiwar masu ci gaba da kasancewa cikin tsarin Kwankwasiyya, tare da ba su tabbacin cewa za su yi aiki tare domin fuskantar zaɓen shekarar 2027 mai zuwa.

Daga bisani Kwankwaso ya yabawa Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf bisa yadda ya yabi Gwamnatinsa ya kuma kushe gwamnatin da ta gabata.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp