Home Labarai Kwankwaso ya zargi yadda ake matsawa wasu shuwagabannin kananan hukumomi a jihar...

Kwankwaso ya zargi yadda ake matsawa wasu shuwagabannin kananan hukumomi a jihar Kano

Tsohon Gwamnan Jihar Kano Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso, ya zargi yadda yace ana matsa wa wasu shugabannin ƙananan hukumomi lamba domin su fice daga tsarin Kwankwasiyya.

Kwankwaso ya bayyana hakan ne a yau Talata, cikin wani saƙo da ya wallafa a shafinsa na sada zumunta.

In da ya ce ya samu kiraye-kiraye daga wasu shugabannin ƙananan hukumomi da kuma ’yan Majalisar Jiha, inda ake buƙatar su sanya hannu domin komawa jam’iyyar APC.

Ya ƙara da cewa yana ƙarfafa gwiwar masu ci gaba da kasancewa cikin tsarin Kwankwasiyya, tare da ba su tabbacin cewa za su yi aiki tare domin fuskantar zaɓen shekarar 2027 mai zuwa.

Daga bisani Kwankwaso ya yabawa Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf bisa yadda ya yabi Gwamnatinsa ya kuma kushe gwamnatin da ta gabata.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 200 Sun Mutu Sakomakon Girgizar ƙasar a ColombiaShahararren Mawaƙin Najeriya, Davido ya Rubuta wa Trump Wasiƙa Kan Zaɓen Jihar OsunHukumar NHRC ta Buƙaci a Kama Malamin Addinin, Sheikh JingirRundunar sojin Najeriya ta Daƙile Shirin Ƴan Bindiga a FilatoJami'an Ƴan Sanda 10 Sun Mutu Yayin Artabu da Ƴan Bindiga a Jihar KebbiAn Naɗa ɗan Najeriya Gidado Shuaib Wakilin Matasa na IPRA-UN Gabanin GWAEFCC da "Wuce Gona da Iri" da Tambayar 2027: Shin ana Rudar da Tinubu ta Hanyar Mutanen da ke Kewaye da Shi ? Daga Yushau A. ShuaibAn Samu Gawar Yara 3 da guda 1 a Sume a Gidan Mai Maganin GargajiyaMene ne Ainihin Abin da ya faru Aka Rufe Asusun Bankunan Gwamnatin Osun ?Jami'an Tsaro Sun Ceto Mutane 308 a Jihohin Arewacin Najeriya An Kama Mutane 6 da Ake Zargin da Taimaka wa Mayaƙan ISWAP a Jihar BornoZaɓen 2027: PDP ta Miƙa Sunan Jonathan ga INEC a Matsayin ɗan Takararta na Shugaban ƙasaIyanen Babban Jami'in Kula da Harkokin Kuɗaɗen ƙungiyar ISWAP Sun Miƙa Wuya ga SojojiAna Zargin Mayaƙan Boko Haram da Kashe Sojojin Nijar 14Gombe 2027: Malamai da Mambobin APC Sun yi Allah-wadai da Sukar Rarara ga Pantami
X whatsapp