Home Labarai Kisan gilla – Ƴansandan jihar Kano sun kama wadanda ake zargi da...

Kisan gilla – Ƴansandan jihar Kano sun kama wadanda ake zargi da ƴaƴanta

Rundunar ƴan sanda jihar Kano ta tabbatar da kama mutum uku da take zargi da aikata kisan gilla ga wata mata da ƴaƴanta 6 a unguwar dorayi Chiranci dake jihar.

Kakakin Rundunar CSP Abdullah Haruna kiyawa ne ya tabbata da hakan ta cikin wata sanarwar da ya fitar a safiyar Lahadi.

Sanarwar ta ce dakarun rundunar sun kama Umar Auwalu mai shekara 23 dan unguwar sabuwar Gandun dake Kano da Isyaku Yakubu wanda aka fi sani da Chebe dan unguwar Sagagi sai kuma Yakubu Abdul’aziz wanda ake kira da wawo Mai kimanin shekaru 21 dan unguwar sabon gida Sharada.

Wanda ake zargi da jagorantar wannan kisa wanda dan uwa ga Matar Auren da aka hallaka ya amsa laifinsa wanda yace su suka aikata kisan kan da aka yi ta hanyar kone Wasu matan aure biyu a unguwar tudun Yola dake jihar Kano.

Rundunar ta ce ta samu makamai da suka haɗar da hira, Adda da kuma kuma wasu kuɗi da suka yi fashinsu a lokacin, sai kuma muggan makamai da yanzu haka ake bincike akansu.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 200 Sun Mutu Sakomakon Girgizar ƙasar a ColombiaShahararren Mawaƙin Najeriya, Davido ya Rubuta wa Trump Wasiƙa Kan Zaɓen Jihar OsunHukumar NHRC ta Buƙaci a Kama Malamin Addinin, Sheikh JingirRundunar sojin Najeriya ta Daƙile Shirin Ƴan Bindiga a FilatoJami'an Ƴan Sanda 10 Sun Mutu Yayin Artabu da Ƴan Bindiga a Jihar KebbiAn Naɗa ɗan Najeriya Gidado Shuaib Wakilin Matasa na IPRA-UN Gabanin GWAEFCC da "Wuce Gona da Iri" da Tambayar 2027: Shin ana Rudar da Tinubu ta Hanyar Mutanen da ke Kewaye da Shi ? Daga Yushau A. ShuaibAn Samu Gawar Yara 3 da guda 1 a Sume a Gidan Mai Maganin GargajiyaMene ne Ainihin Abin da ya faru Aka Rufe Asusun Bankunan Gwamnatin Osun ?Jami'an Tsaro Sun Ceto Mutane 308 a Jihohin Arewacin Najeriya An Kama Mutane 6 da Ake Zargin da Taimaka wa Mayaƙan ISWAP a Jihar BornoZaɓen 2027: PDP ta Miƙa Sunan Jonathan ga INEC a Matsayin ɗan Takararta na Shugaban ƙasaIyanen Babban Jami'in Kula da Harkokin Kuɗaɗen ƙungiyar ISWAP Sun Miƙa Wuya ga SojojiAna Zargin Mayaƙan Boko Haram da Kashe Sojojin Nijar 14Gombe 2027: Malamai da Mambobin APC Sun yi Allah-wadai da Sukar Rarara ga Pantami
X whatsapp