Home Labarai Kisan gilla – Ƴansandan jihar Kano sun kama wadanda ake zargi da...

Kisan gilla – Ƴansandan jihar Kano sun kama wadanda ake zargi da ƴaƴanta

Rundunar ƴan sanda jihar Kano ta tabbatar da kama mutum uku da take zargi da aikata kisan gilla ga wata mata da ƴaƴanta 6 a unguwar dorayi Chiranci dake jihar.

Kakakin Rundunar CSP Abdullah Haruna kiyawa ne ya tabbata da hakan ta cikin wata sanarwar da ya fitar a safiyar Lahadi.

Sanarwar ta ce dakarun rundunar sun kama Umar Auwalu mai shekara 23 dan unguwar sabuwar Gandun dake Kano da Isyaku Yakubu wanda aka fi sani da Chebe dan unguwar Sagagi sai kuma Yakubu Abdul’aziz wanda ake kira da wawo Mai kimanin shekaru 21 dan unguwar sabon gida Sharada.

Wanda ake zargi da jagorantar wannan kisa wanda dan uwa ga Matar Auren da aka hallaka ya amsa laifinsa wanda yace su suka aikata kisan kan da aka yi ta hanyar kone Wasu matan aure biyu a unguwar tudun Yola dake jihar Kano.

Rundunar ta ce ta samu makamai da suka haɗar da hira, Adda da kuma kuma wasu kuɗi da suka yi fashinsu a lokacin, sai kuma muggan makamai da yanzu haka ake bincike akansu.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp