Home Labarai Tawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da Iran

Tawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da Iran

Donald trump

Tawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da Iran

 

Rahotanni daga Washington na cewa wata tawagar Amurka na shirin tashi zuwa Pakistan domin gudanar da tattaunawar sulhu da Iran.

An ruwaito Shugaban Amurka, Donald Trump na cewa yana zaton a wannan mataki babu wanda zai yi wasa da batun na shiga sulhu.

Tehran ta ce har yanzu ba ta da wani shiri kan zagaye na gaba na tattaunawar, sai dai hakan ya bar kofar bude akan yiwuwar yanke shawara a minti na karshe domin halarta.

Tsagaita wutar yakin da ake yi a yanzu tsakanin Amurka da Iran na shirin karewa a ranar Laraba.

Wakiliyar BBC ta ce shugaban Amurka Donal Trump ya ce zai yi mutuƙar wuya ya amince a ƙara wa’adin tsagaita wutar, mutsawar ba a cimma matsaya a yarjejeniyar ba.

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
https://nnn.ng/image-compressor/
Latest News
Mutane 6 Sun Rasu 4 Sun Jilkata Sanadiyyar Tsawa a Jihar AdamawaMatatar Dangote ta Dakatar da Amfani da Naira Wajen Sayar da Man FeturZaɓen 2027: Jam'iyyar ADC ta Mayar da Martani kan Hukuncin Kotu Akwai Yiwuwar ba zan kai Lokacin Zaɓen 2027 ba - ObiHukuncin da Kotu ta Yanke wa Direban Keke Napep Kan Aikata Fyaɗeɓata Sunan Gwamnatin Katsina: Kotu ta buƙaci Ƴan Sanda su Tsare Dr Kurfi Gwamnonin Arewacin Najeriya sun Kafa Gidauniyar Yaƙi da Matsalar TsaroGwamnatin Tarayya ba ta Yanke Hukuncin Sauya Kayan NYSC ba - Ministan MatasaJuyin Mulki: DSS ta Gurfanar da Mutane 5 kan ɓoye Timipre Sylva Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 Tare da Limami a Jihar Sokoto Dakarun Soji Sun Bankaɗo Wajen ƙera da Rarraba Bindigogi ga Ƴan Ta'addaJami'an DSS Sun Kama Tsohon Ministan Kimiyya da Fasaha, Uche NnajiYan Bindiga Sun Hallaka Mutane 10 a Jihar BenueNMDPRA ta Gargaɗi Gidajen Man da ba su Rage Farashi ba NECO: ɗalibai 35 na Hannun Ƴan Bindiga - Ƴan Sanda 
X whatsapp