Home Labarai Tawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da Iran

Tawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da Iran

Donald trump

Tawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da Iran

 

Rahotanni daga Washington na cewa wata tawagar Amurka na shirin tashi zuwa Pakistan domin gudanar da tattaunawar sulhu da Iran.

An ruwaito Shugaban Amurka, Donald Trump na cewa yana zaton a wannan mataki babu wanda zai yi wasa da batun na shiga sulhu.

Tehran ta ce har yanzu ba ta da wani shiri kan zagaye na gaba na tattaunawar, sai dai hakan ya bar kofar bude akan yiwuwar yanke shawara a minti na karshe domin halarta.

Tsagaita wutar yakin da ake yi a yanzu tsakanin Amurka da Iran na shirin karewa a ranar Laraba.

Wakiliyar BBC ta ce shugaban Amurka Donal Trump ya ce zai yi mutuƙar wuya ya amince a ƙara wa’adin tsagaita wutar, mutsawar ba a cimma matsaya a yarjejeniyar ba.

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shahararren Mawaƙin Najeriya, Davido ya Rubuta wa Trump Wasiƙa Kan Zaɓen Jihar OsunHukumar NHRC ta Buƙaci a Kama Malamin Addinin, Sheikh JingirRundunar sojin Najeriya ta Daƙile Shirin Ƴan Bindiga a FilatoJami'an Ƴan Sanda 10 Sun Mutu Yayin Artabu da Ƴan Bindiga a Jihar KebbiAn Naɗa ɗan Najeriya Gidado Shuaib Wakilin Matasa na IPRA-UN Gabanin GWAEFCC da "Wuce Gona da Iri" da Tambayar 2027: Shin ana Rudar da Tinubu ta Hanyar Mutanen da ke Kewaye da Shi ? Daga Yushau A. ShuaibAn Samu Gawar Yara 3 da guda 1 a Sume a Gidan Mai Maganin GargajiyaMene ne Ainihin Abin da ya faru Aka Rufe Asusun Bankunan Gwamnatin Osun ?Jami'an Tsaro Sun Ceto Mutane 308 a Jihohin Arewacin Najeriya An Kama Mutane 6 da Ake Zargin da Taimaka wa Mayaƙan ISWAP a Jihar BornoZaɓen 2027: PDP ta Miƙa Sunan Jonathan ga INEC a Matsayin ɗan Takararta na Shugaban ƙasaIyanen Babban Jami'in Kula da Harkokin Kuɗaɗen ƙungiyar ISWAP Sun Miƙa Wuya ga SojojiAna Zargin Mayaƙan Boko Haram da Kashe Sojojin Nijar 14Gombe 2027: Malamai da Mambobin APC Sun yi Allah-wadai da Sukar Rarara ga PantamiGazawar Demarketing: Yadda Sukar Rarara Mai Cike da Kiyayya ga Pantami Ya Rushe Daga Yushau A. Shuaib
X whatsapp