Home Labarai Tawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da Iran

Tawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da Iran

Donald trump

Tawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da Iran

 

Rahotanni daga Washington na cewa wata tawagar Amurka na shirin tashi zuwa Pakistan domin gudanar da tattaunawar sulhu da Iran.

An ruwaito Shugaban Amurka, Donald Trump na cewa yana zaton a wannan mataki babu wanda zai yi wasa da batun na shiga sulhu.

Tehran ta ce har yanzu ba ta da wani shiri kan zagaye na gaba na tattaunawar, sai dai hakan ya bar kofar bude akan yiwuwar yanke shawara a minti na karshe domin halarta.

Tsagaita wutar yakin da ake yi a yanzu tsakanin Amurka da Iran na shirin karewa a ranar Laraba.

Wakiliyar BBC ta ce shugaban Amurka Donal Trump ya ce zai yi mutuƙar wuya ya amince a ƙara wa’adin tsagaita wutar, mutsawar ba a cimma matsaya a yarjejeniyar ba.

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp