Home SIYASA Shugaban NITDA ya Halarci Babban Taron Jam’iyyar APC da ke Gudana Yau

Shugaban NITDA ya Halarci Babban Taron Jam’iyyar APC da ke Gudana Yau

Shugaban NITDA ya Halarci Babban Taron Jam’iyyar APC da ke Gudana Yau

 

Mai girma shugaban hukumar bunƙasa fasahar sadarwar zamani ta ƙasa, (NITDA), kana kuma sakataren kwamitin sadarwar zamani, na babban taron ƙasa na jam’iyyar APC, Malam Kashf Inuwa Abdullahi, (CCIE), ya halarci filin taron da ake cigaba da gudanarwa yanzu haka.

A ya yin da ya halarci wurin, ya yi duba kan tsare-tsaren taron gami da ganawa da ministan yaɗa labarai na ƙasa Alhaji Lai Muhammad, tare da ziyartar rumfar al’ummar Jihar Jigawa mahalarta taron tare da gaisawa da su gami da tattaumawa da manema labarai game da taron.

HOTUNA: Rotimi Popoola.

Asabar, 26 ga watan Maris, 2022.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp