Home Labarai Tsaro: ‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Birnin Tarayya Abuja

Tsaro: ‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Birnin Tarayya Abuja

Rahotanni daga birnin tarayya Abuja na bayyana cewa wasu da ake zargin ‘yan bindiga ne sun kai hari a rukunin gidaje dake bayan EFAB dake Gwarinfa, wani yanki dake kwaryar birnin.

Maharan dauke da muggana makamai da suka hadar da kibbau, adduna da sauransu sun dira cikin rukunin gidajen ne da sanyin safiyar litinin.

Wannan harin na zuwa ne sa’oi kadan bayan da wasu mahara suka kai hari kan wata majami’a a kauyen Owo dake jihar Ondo a kudancin Najeriyar.

ko da muka tuntubi jami’ar hulda da jama’a ta rundunar ‘yan sandan birnin na Abuja Josephine Adeh tace basu tabbatar da harin na garkuwa da mutane ne ko kuma na fashi da makami, ta kuma bayyana cewa da zarar sun kamala bincike za tayi bayani.

 

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 200 Sun Mutu Sakomakon Girgizar ƙasar a ColombiaShahararren Mawaƙin Najeriya, Davido ya Rubuta wa Trump Wasiƙa Kan Zaɓen Jihar OsunHukumar NHRC ta Buƙaci a Kama Malamin Addinin, Sheikh JingirRundunar sojin Najeriya ta Daƙile Shirin Ƴan Bindiga a FilatoJami'an Ƴan Sanda 10 Sun Mutu Yayin Artabu da Ƴan Bindiga a Jihar KebbiAn Naɗa ɗan Najeriya Gidado Shuaib Wakilin Matasa na IPRA-UN Gabanin GWAEFCC da "Wuce Gona da Iri" da Tambayar 2027: Shin ana Rudar da Tinubu ta Hanyar Mutanen da ke Kewaye da Shi ? Daga Yushau A. ShuaibAn Samu Gawar Yara 3 da guda 1 a Sume a Gidan Mai Maganin GargajiyaMene ne Ainihin Abin da ya faru Aka Rufe Asusun Bankunan Gwamnatin Osun ?Jami'an Tsaro Sun Ceto Mutane 308 a Jihohin Arewacin Najeriya An Kama Mutane 6 da Ake Zargin da Taimaka wa Mayaƙan ISWAP a Jihar BornoZaɓen 2027: PDP ta Miƙa Sunan Jonathan ga INEC a Matsayin ɗan Takararta na Shugaban ƙasaIyanen Babban Jami'in Kula da Harkokin Kuɗaɗen ƙungiyar ISWAP Sun Miƙa Wuya ga SojojiAna Zargin Mayaƙan Boko Haram da Kashe Sojojin Nijar 14Gombe 2027: Malamai da Mambobin APC Sun yi Allah-wadai da Sukar Rarara ga Pantami
X whatsapp