Home Labarai Tsaro: ‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Birnin Tarayya Abuja

Tsaro: ‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Birnin Tarayya Abuja

Rahotanni daga birnin tarayya Abuja na bayyana cewa wasu da ake zargin ‘yan bindiga ne sun kai hari a rukunin gidaje dake bayan EFAB dake Gwarinfa, wani yanki dake kwaryar birnin.

Maharan dauke da muggana makamai da suka hadar da kibbau, adduna da sauransu sun dira cikin rukunin gidajen ne da sanyin safiyar litinin.

Wannan harin na zuwa ne sa’oi kadan bayan da wasu mahara suka kai hari kan wata majami’a a kauyen Owo dake jihar Ondo a kudancin Najeriyar.

ko da muka tuntubi jami’ar hulda da jama’a ta rundunar ‘yan sandan birnin na Abuja Josephine Adeh tace basu tabbatar da harin na garkuwa da mutane ne ko kuma na fashi da makami, ta kuma bayyana cewa da zarar sun kamala bincike za tayi bayani.

 

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp