Home Labarai Kwanaki Da Kai Hari Garin Owo, ‘Yan Bindiga Sun Sake Halaka Mutum...

Kwanaki Da Kai Hari Garin Owo, ‘Yan Bindiga Sun Sake Halaka Mutum 6 A Jihar Ondo.

Wasu ‘yan bindiga sun harbe a kalla mutum 6 a unguwar Sabo dake garin Ondo, a jihar Ondo a daren laraba.

Wannan dai na zuwa ne sa’oi 72 bayan wani harin ta’addanci da aka kai kan mujami’ar St. Francis catholic Church, a garin Owo inda suka halaka mutum 40, yayin da mutune da dama suka sami muggan raunuka.

An ruwaito cewa maharan saman Babura suka kai harin, duk da cewa wata majiya ta bayyanawa PRNigeria cewa sai da suka yiwa wasu mazauna yankin fashi kafin su tafi.

Kakakin rundnar ‘yan sandan Jihar Uwar gida Funmilayo Odunlami, ta tabbatar da faruwar lamarin, said ai tace ayyukan fashi ne da makami ba ‘yan bindiga, amma tuni jami’an hukumar suka bi sahu domin daukar matakan da suka dace.

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp