Home Labarai Kwanaki Da Kai Hari Garin Owo, ‘Yan Bindiga Sun Sake Halaka Mutum...

Kwanaki Da Kai Hari Garin Owo, ‘Yan Bindiga Sun Sake Halaka Mutum 6 A Jihar Ondo.

Wasu ‘yan bindiga sun harbe a kalla mutum 6 a unguwar Sabo dake garin Ondo, a jihar Ondo a daren laraba.

Wannan dai na zuwa ne sa’oi 72 bayan wani harin ta’addanci da aka kai kan mujami’ar St. Francis catholic Church, a garin Owo inda suka halaka mutum 40, yayin da mutune da dama suka sami muggan raunuka.

An ruwaito cewa maharan saman Babura suka kai harin, duk da cewa wata majiya ta bayyanawa PRNigeria cewa sai da suka yiwa wasu mazauna yankin fashi kafin su tafi.

Kakakin rundnar ‘yan sandan Jihar Uwar gida Funmilayo Odunlami, ta tabbatar da faruwar lamarin, said ai tace ayyukan fashi ne da makami ba ‘yan bindiga, amma tuni jami’an hukumar suka bi sahu domin daukar matakan da suka dace.

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp