Home Labarai Mutum 9 Sun Mutu Yayin Da Dama Suka Jikkata Sakamakon Hadari A...

Mutum 9 Sun Mutu Yayin Da Dama Suka Jikkata Sakamakon Hadari A Gombe

road safety

Kwamandan shiyya na hukumar kiyaye haddurata jihar Gombe Felix Theman ya tabbatar da mutuwar mutum 9 wasu mutum 11 kuma suka jikkata a sakamakon wani hari da ya auku a yammacin ranar laraba.
Theman ya bayyana cewa hadarin ya auku ne a mahadar Bomala dake gombe ta kudu da misalign karfe 8 na yamma, sakamakon Birki daya shayewa a wata motar tirela da take dauke da jarkokin man girki.
Yace hadarin ya rutsa da mutum 20, inda likitoci suka tabbatar da mutuwar mutum 9, mutane 11 kuma suka sami muggana raunika, sakamakon hadirin.
Ya tabbatar da cewa wadanda suka jikka an garzaya da su Asibitin koyarwa na FTHG dake Gombedomin basu kulawar data dace.
Daga bisani Kwamandan Shiyyar ya bukaci matuka Ababan hawa da su gujewa yin gudun wuce sa’a, musamman a lokacin da suka shigo cikin Al’umma, yace ya kamata ace tafiya a cikin mutane ta kasance kilomita 40 cikin sa’a guda.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 200 Sun Mutu Sakomakon Girgizar ƙasar a ColombiaShahararren Mawaƙin Najeriya, Davido ya Rubuta wa Trump Wasiƙa Kan Zaɓen Jihar OsunHukumar NHRC ta Buƙaci a Kama Malamin Addinin, Sheikh JingirRundunar sojin Najeriya ta Daƙile Shirin Ƴan Bindiga a FilatoJami'an Ƴan Sanda 10 Sun Mutu Yayin Artabu da Ƴan Bindiga a Jihar KebbiAn Naɗa ɗan Najeriya Gidado Shuaib Wakilin Matasa na IPRA-UN Gabanin GWAEFCC da "Wuce Gona da Iri" da Tambayar 2027: Shin ana Rudar da Tinubu ta Hanyar Mutanen da ke Kewaye da Shi ? Daga Yushau A. ShuaibAn Samu Gawar Yara 3 da guda 1 a Sume a Gidan Mai Maganin GargajiyaMene ne Ainihin Abin da ya faru Aka Rufe Asusun Bankunan Gwamnatin Osun ?Jami'an Tsaro Sun Ceto Mutane 308 a Jihohin Arewacin Najeriya An Kama Mutane 6 da Ake Zargin da Taimaka wa Mayaƙan ISWAP a Jihar BornoZaɓen 2027: PDP ta Miƙa Sunan Jonathan ga INEC a Matsayin ɗan Takararta na Shugaban ƙasaIyanen Babban Jami'in Kula da Harkokin Kuɗaɗen ƙungiyar ISWAP Sun Miƙa Wuya ga SojojiAna Zargin Mayaƙan Boko Haram da Kashe Sojojin Nijar 14Gombe 2027: Malamai da Mambobin APC Sun yi Allah-wadai da Sukar Rarara ga Pantami
X whatsapp