Home General Dakarun MNJTF Ta Halaka Mayakan ISWAP A Niger

Dakarun MNJTF Ta Halaka Mayakan ISWAP A Niger

Dakarun sojin hadin gwuiwa na Kasa da Kasa MNJTF sun fatattaki mayakan kungiyar Boko Haram Tsagin ISWAP a yankin tafkin Chadi.

Wata majiya ta shaidawa PRNigeria cewa sojojin sun kai farmaki kan maboyar ‘yan Ta’addan dake kauyen Ndaurori, wani gani mai iyaka da Nijeriya da Jamhuriyya Nijar.

A yayin harin an halaka ‘yan bindigar da dama, inda wasu suka tsere cikin daji da tabon harbi a jikkunan su, an hangi baburan hawa da gawarwakin ‘yan bindigar a barbaje a wajen.

Majiyar ta tabbatar da cewa harin ya tilastawa  ‘yan bindigar tserewa ta yankin Bulabulin gari mai nisan kilomita 28 da garin Damasak inda suke boye.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp