Home Labarai Dakarun Sojojin Nijeriya Sun Sami Nasarar Hallaka Mayakan ISWAP 24

Dakarun Sojojin Nijeriya Sun Sami Nasarar Hallaka Mayakan ISWAP 24

Dakarun sojojin Nijeriya sun sami nasarar hallaka mayakan ISWAP dake tsaka da karbar horo da IED ta samar a yankin tafkin Chadi.

Wani harin sama da dakarun sojojin saman Nijeriya suka kai kan mayakan kungiyar boko haram tsagin ISWAP yayi sanadiyyar mutuwar mayakan 24.

PRNigeria ta ruwaito cewa atisayen ya faru ne ranar lahadi a Tumbum hamma, guda cikin sananne wurin da mayakan na ISWAP ke karbar hro a yankin Tafkin Chadi.

Wata majiyar liken asiri ta tsaro ta shaidawa PRNigeria cewa ‘yan ta’addan da aka hallaka na gudanar da aikin sarrafa makami da kuma hada bama-bamai wadanda ke karbar horo har tsawon kwanaki shida (6) a jere.

A wani labarin makamancin wannan, PRNigeria ta tattaro cewa wani jirgin yakin sojojin saman Nijeriya (NAF) karkashin rundunar sojin sama ta Operation Hadin kai (OPHK) ya kai wasu hare-hare ta sama kan wata maboyar ‘yan ta’adda a Tumbun da ke kusa da tafkin Chadi.

Wannan wani bangare ne na martani kan mayakan bisa yunkurin sun a kai hari wani sansanin soojin Nijeriya da ke Mallam fatori.

By PRNigeria

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp