Home General NDLEA ta kama mutune 4 dauke da Cannivis Jakkuna 298

NDLEA ta kama mutune 4 dauke da Cannivis Jakkuna 298

Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa reshen jihar kaduna ta sami nasara kame wasu da take zargin safarar miyagun kwayoyi dauke da jaka 298 na Cannabis Sativa.
Kwamandan hukumar na jihar Mista Ibrahim Braji ne ya bayyana hakan yayin da yake ganawa da manema labarai ranar laraba a jihar kaduna dake arewa maso yammacin Nijeriya.
Yace jami’an hukumar sun sami nasara kame wadanda ake zargi a yammacin ranar laraba a kauyen tasu mahuta a kan hanyar refinery, dake karamar hukumar chikun.
Yace sun kama wadanda ake zarne ne da suka hadar da maza 2 mata 2 dauke da cannabis mai nauyin kilogram dubu 3,576kg.
Yace ana gudanar da bincike kan lamarin domin gano sauran wadanda ke da hannu a safara, haka kuma rundunar ta sake fadada ayyukanta a jihar domin dakile ayyukan safarar miyagun kwayoyin.
Ya bayyana sabbin rashen hukumar da suka hadar da na makarfi, soba, kaduna North da kuma kaduna South, inda yacean kuma girke matocin sintiri a samara, zaria da sanga.
Braji ya kara da cewa kasancewar zaben 2023 na karatowa, hukumar zata shirya gangamin wayar da kan matasa matsalilin shan miyagun kwayoyi, da kuma matsalar sa agaresu.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 200 Sun Mutu Sakomakon Girgizar ƙasar a ColombiaShahararren Mawaƙin Najeriya, Davido ya Rubuta wa Trump Wasiƙa Kan Zaɓen Jihar OsunHukumar NHRC ta Buƙaci a Kama Malamin Addinin, Sheikh JingirRundunar sojin Najeriya ta Daƙile Shirin Ƴan Bindiga a FilatoJami'an Ƴan Sanda 10 Sun Mutu Yayin Artabu da Ƴan Bindiga a Jihar KebbiAn Naɗa ɗan Najeriya Gidado Shuaib Wakilin Matasa na IPRA-UN Gabanin GWAEFCC da "Wuce Gona da Iri" da Tambayar 2027: Shin ana Rudar da Tinubu ta Hanyar Mutanen da ke Kewaye da Shi ? Daga Yushau A. ShuaibAn Samu Gawar Yara 3 da guda 1 a Sume a Gidan Mai Maganin GargajiyaMene ne Ainihin Abin da ya faru Aka Rufe Asusun Bankunan Gwamnatin Osun ?Jami'an Tsaro Sun Ceto Mutane 308 a Jihohin Arewacin Najeriya An Kama Mutane 6 da Ake Zargin da Taimaka wa Mayaƙan ISWAP a Jihar BornoZaɓen 2027: PDP ta Miƙa Sunan Jonathan ga INEC a Matsayin ɗan Takararta na Shugaban ƙasaIyanen Babban Jami'in Kula da Harkokin Kuɗaɗen ƙungiyar ISWAP Sun Miƙa Wuya ga SojojiAna Zargin Mayaƙan Boko Haram da Kashe Sojojin Nijar 14Gombe 2027: Malamai da Mambobin APC Sun yi Allah-wadai da Sukar Rarara ga Pantami
X whatsapp