Home General Za’a mayar da Tubabbun ‘yan Ta’adda 613 jihohinsu na asali. – Irabor

Za’a mayar da Tubabbun ‘yan Ta’adda 613 jihohinsu na asali. – Irabor

Babban Hafsan sojojin Nijeriya Gen. Lucky Irabor yace za’a mayar da Tubabbun ‘yan ta’adda 613 da aka dora bisa tafarki mai kyau zuwa gwamnonin jihohin su don su koma cikin Al’umma.

Irabor ya bayyana hakan ne a wani taron masu ruwa da tsaki da dakarun Operation Safe Corridor (OPSC) karo na 5 ranar Alhamis a birnin Abuja.

Irobor wanda ya sami wakilcin Manjo Janar
Adeyemi Yekini daje lura da sashen horaswa da sumame na rundunar yace Irabor yace Tubabbun 613 na bisa kulawar gyaran hali karkashin (OPSC).

Yace taron ya tattauna kan gyarawa gami da wayar da kan su wanda a turance aka kira da Deradicalization, Rehabilitation and Reintegration wato (DRR) kafin mika su ga Gwamnatocin jihohin su.

Irabor yace rundunar ta OPSC yace shugaban kasa Muhammadu Buhari ne samar da ita a watan satumbar 2015, a wani bangare na bada dama ga ‘yan Ta’adda dimin su ajje makamansu.
Ya kara da cewa shirin ya kunshi hukumomi da cibiyoyin jin kai 17 dake samun tallafi daga suka hadarwanda akayu amfani su tallafi daga kungiyoyin gida dana ketare.
Irabor yace nasarar Rundunar ta OPSC sun cigaba da yaduwa gani samun nasara, abinda yaja hankulan kasashe da masu nazari domin gudanar da bincike.
Irabu ya bukaci gwamnonin dake karbar tubabbun da su basu tallafi don tsamo rayuwar su daga kakanakayi.

PRNigeria

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp