Home General Za’a mayar da Tubabbun ‘yan Ta’adda 613 jihohinsu na asali. – Irabor

Za’a mayar da Tubabbun ‘yan Ta’adda 613 jihohinsu na asali. – Irabor

Babban Hafsan sojojin Nijeriya Gen. Lucky Irabor yace za’a mayar da Tubabbun ‘yan ta’adda 613 da aka dora bisa tafarki mai kyau zuwa gwamnonin jihohin su don su koma cikin Al’umma.

Irabor ya bayyana hakan ne a wani taron masu ruwa da tsaki da dakarun Operation Safe Corridor (OPSC) karo na 5 ranar Alhamis a birnin Abuja.

Irobor wanda ya sami wakilcin Manjo Janar
Adeyemi Yekini daje lura da sashen horaswa da sumame na rundunar yace Irabor yace Tubabbun 613 na bisa kulawar gyaran hali karkashin (OPSC).

Yace taron ya tattauna kan gyarawa gami da wayar da kan su wanda a turance aka kira da Deradicalization, Rehabilitation and Reintegration wato (DRR) kafin mika su ga Gwamnatocin jihohin su.

Irabor yace rundunar ta OPSC yace shugaban kasa Muhammadu Buhari ne samar da ita a watan satumbar 2015, a wani bangare na bada dama ga ‘yan Ta’adda dimin su ajje makamansu.
Ya kara da cewa shirin ya kunshi hukumomi da cibiyoyin jin kai 17 dake samun tallafi daga suka hadarwanda akayu amfani su tallafi daga kungiyoyin gida dana ketare.
Irabor yace nasarar Rundunar ta OPSC sun cigaba da yaduwa gani samun nasara, abinda yaja hankulan kasashe da masu nazari domin gudanar da bincike.
Irabu ya bukaci gwamnonin dake karbar tubabbun da su basu tallafi don tsamo rayuwar su daga kakanakayi.

PRNigeria

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 200 Sun Mutu Sakomakon Girgizar ƙasar a ColombiaShahararren Mawaƙin Najeriya, Davido ya Rubuta wa Trump Wasiƙa Kan Zaɓen Jihar OsunHukumar NHRC ta Buƙaci a Kama Malamin Addinin, Sheikh JingirRundunar sojin Najeriya ta Daƙile Shirin Ƴan Bindiga a FilatoJami'an Ƴan Sanda 10 Sun Mutu Yayin Artabu da Ƴan Bindiga a Jihar KebbiAn Naɗa ɗan Najeriya Gidado Shuaib Wakilin Matasa na IPRA-UN Gabanin GWAEFCC da "Wuce Gona da Iri" da Tambayar 2027: Shin ana Rudar da Tinubu ta Hanyar Mutanen da ke Kewaye da Shi ? Daga Yushau A. ShuaibAn Samu Gawar Yara 3 da guda 1 a Sume a Gidan Mai Maganin GargajiyaMene ne Ainihin Abin da ya faru Aka Rufe Asusun Bankunan Gwamnatin Osun ?Jami'an Tsaro Sun Ceto Mutane 308 a Jihohin Arewacin Najeriya An Kama Mutane 6 da Ake Zargin da Taimaka wa Mayaƙan ISWAP a Jihar BornoZaɓen 2027: PDP ta Miƙa Sunan Jonathan ga INEC a Matsayin ɗan Takararta na Shugaban ƙasaIyanen Babban Jami'in Kula da Harkokin Kuɗaɗen ƙungiyar ISWAP Sun Miƙa Wuya ga SojojiAna Zargin Mayaƙan Boko Haram da Kashe Sojojin Nijar 14Gombe 2027: Malamai da Mambobin APC Sun yi Allah-wadai da Sukar Rarara ga Pantami
X whatsapp