Home General ‘Yan Sandan Katsina sun kama matasan da sukayi garjuwa da karamar Yarinya...

‘Yan Sandan Katsina sun kama matasan da sukayi garjuwa da karamar Yarinya a kano

Rundunar ‘yan sandan jujar katsina ta sami nasarar kama matasan da sukati garkuwa da wata kamar yarin a jihar kano.
Wannan na kunshe ta ciki. Wata sanarwa da kakakin rundunar SP Gambo Isah ANIPR, ya fitar a madadin kwamshinan ‘yan sanda jihar.
Sanarwa tace sakamakon bayanan sirri da rundunar ta samu, da misalin karfe 5, sami nasarar kama (1) Abdulrazak Ibrahim wanda aka fi sani da alias mak kimankin shekaru 19 dan asalin
Bachirawa a jihar Kano (2) Aliyu Salisu alias “Chilo”, mai kimanin shekaru 19 dake of Sabuwa Unguwa a jihar Katsina sai kuna (3) Mohammed Ibrahim alias Zalamo’, shima mai shekaru 19 dake unguwar Gidan Dawa a jihar, Katsina.

Sun shiga hannu ne bayan da suka yi garkuwa da Fatima Abubakar, mai kimanin shekaru 6 a unguwar Bachirawa da ke jihar Kano a ranar 06/01/2023 da misalin karfe 1100 na safe, suka kuma dauke ta zuwa jihar Katsina, inda suka bukaci naira miliyan biyu (N2,000,000.00) matsayi fansa.

Bayan samun bayanai nan da nan jami’an bincike suka fara aiki. Aka kuma kama wanda ake zargin (Aliyu Salisu wanda ake kira da “Chilo” da hannu wajen karbar kudin fansa.
Yayin da ake gudanar da bincike, an kuma kama sauran ‘yan tare da kubutar da wanda abin ya shafa ba tare da wani rauni ba. Ana kuma ci gaba da bincike.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp