Home General Gobara ta kone shaguna 45 Araromi ta Garin Badin

Gobara ta kone shaguna 45 Araromi ta Garin Badin

Rahotanin daga jihar Oyo dake kudancin Nijeriya sun tabbatar da kunewar kasuwar Araromi dake garin Badin a dare asabar.
Hukumar kashe gobara ta jihar ta tabbatar da faruwar lamarin, tace wutar ta kama da misalin karfe 2 na dare inda ta kone shaguna 45 kurmus a kasuwar dake matsayin babba kasuwa a birnin Badin da ake sayar da sassa mota,
Da yake ganawa da manema labarai babban daraktan hukumar Rev. Canon Yemi Akinyinka a ranar asabar, yace jami’an hukumar sun sami nasarar kashe wutar da misalign 5 na safiyar Asabar.
“jami’an mu na kofar shiga kasuwar ta Agodi tun karfe 2:30 na dare, suna cigaba da dakile wutar don ganin bata lakume dokiya mai yawa ba.
“bazan iya fadin ainihin adadin shagunan da suka kone ba, kun san abu ne yazo fuji’a, kuma y afara tsakar dare. Amma dai akalla shaguna 45 sun kone.
Wannan na zuwa ne makwanni bayan wata motar tanka ta kwace a garin na badin abinda ya haifar da asara mai tarin yawa.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 200 Sun Mutu Sakomakon Girgizar ƙasar a ColombiaShahararren Mawaƙin Najeriya, Davido ya Rubuta wa Trump Wasiƙa Kan Zaɓen Jihar OsunHukumar NHRC ta Buƙaci a Kama Malamin Addinin, Sheikh JingirRundunar sojin Najeriya ta Daƙile Shirin Ƴan Bindiga a FilatoJami'an Ƴan Sanda 10 Sun Mutu Yayin Artabu da Ƴan Bindiga a Jihar KebbiAn Naɗa ɗan Najeriya Gidado Shuaib Wakilin Matasa na IPRA-UN Gabanin GWAEFCC da "Wuce Gona da Iri" da Tambayar 2027: Shin ana Rudar da Tinubu ta Hanyar Mutanen da ke Kewaye da Shi ? Daga Yushau A. ShuaibAn Samu Gawar Yara 3 da guda 1 a Sume a Gidan Mai Maganin GargajiyaMene ne Ainihin Abin da ya faru Aka Rufe Asusun Bankunan Gwamnatin Osun ?Jami'an Tsaro Sun Ceto Mutane 308 a Jihohin Arewacin Najeriya An Kama Mutane 6 da Ake Zargin da Taimaka wa Mayaƙan ISWAP a Jihar BornoZaɓen 2027: PDP ta Miƙa Sunan Jonathan ga INEC a Matsayin ɗan Takararta na Shugaban ƙasaIyanen Babban Jami'in Kula da Harkokin Kuɗaɗen ƙungiyar ISWAP Sun Miƙa Wuya ga SojojiAna Zargin Mayaƙan Boko Haram da Kashe Sojojin Nijar 14Gombe 2027: Malamai da Mambobin APC Sun yi Allah-wadai da Sukar Rarara ga Pantami
X whatsapp