Home General Gobara ta kone shaguna 45 Araromi ta Garin Badin

Gobara ta kone shaguna 45 Araromi ta Garin Badin

Rahotanin daga jihar Oyo dake kudancin Nijeriya sun tabbatar da kunewar kasuwar Araromi dake garin Badin a dare asabar.
Hukumar kashe gobara ta jihar ta tabbatar da faruwar lamarin, tace wutar ta kama da misalin karfe 2 na dare inda ta kone shaguna 45 kurmus a kasuwar dake matsayin babba kasuwa a birnin Badin da ake sayar da sassa mota,
Da yake ganawa da manema labarai babban daraktan hukumar Rev. Canon Yemi Akinyinka a ranar asabar, yace jami’an hukumar sun sami nasarar kashe wutar da misalign 5 na safiyar Asabar.
“jami’an mu na kofar shiga kasuwar ta Agodi tun karfe 2:30 na dare, suna cigaba da dakile wutar don ganin bata lakume dokiya mai yawa ba.
“bazan iya fadin ainihin adadin shagunan da suka kone ba, kun san abu ne yazo fuji’a, kuma y afara tsakar dare. Amma dai akalla shaguna 45 sun kone.
Wannan na zuwa ne makwanni bayan wata motar tanka ta kwace a garin na badin abinda ya haifar da asara mai tarin yawa.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp