Home General Dakarun sojojin Nijeriya sun tarwatsa maboyar yan Ta’addan a karamar hukumar Chikum.

Dakarun sojojin Nijeriya sun tarwatsa maboyar yan Ta’addan a karamar hukumar Chikum.

Sojojin Rundunar Operation Forest Sanity inda suka tarwatsa ‘yan bindiga 2 tare da tarwatsa maboyar su a karamar hukumar chikum dake jihar kaduna.

Wannan na kunshe ta cikin wata da kwamishinan tsaro da al’amarun ciki na jihar Kaduna Samuel Aruwa.
Wannan na kunshe ne ta cikin wata sanarwa da
Ta cikin wani rahoton bayan atisaye da Gwamnatin jihar ta samu ya bayyana cewa dakarun sun sami nasarar ne yayin wani bata kashi da sukayi Akan hanyar Kaboresha-Rijana dajin-Kuzo-Kujeni zuwa mashigar Gwanto zuwa Kachia.
Dakaru. Sun yi kwantan bauna akan hanyar Gwanto-Kwasau, inda su kuma ‘yan ta’addan suka nufi wajen haye bisa babura.
Sojojin sun sami natsara hallaka yan bindiga 2 tare da kwato babura 3.
Haka kuma dakarun sun sami nasarar tarwatsa maboyar dake kutura zuwa Rijana inda ‘yan Ta’addan suka afka cikin daji bayan sun hangi sojojin, inda aka sami babura 3 a wajen.

Haka kuma an sami damar kwato wasu abubuwan da suka hadar da kayan sojoji da wasu sauran kayayyakin yaki.
Gwamnatin jihar tace dakarun na cigaba da kai hare-haren kan ‘yan Ta’addan, ta bukaci Al’ummar jihar dasu cigaba da bada bayanan sirri.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp