Home General Dakarun sojojin Nijeriya sun tarwatsa maboyar yan Ta’addan a karamar hukumar Chikum.

Dakarun sojojin Nijeriya sun tarwatsa maboyar yan Ta’addan a karamar hukumar Chikum.

Sojojin Rundunar Operation Forest Sanity inda suka tarwatsa ‘yan bindiga 2 tare da tarwatsa maboyar su a karamar hukumar chikum dake jihar kaduna.

Wannan na kunshe ta cikin wata da kwamishinan tsaro da al’amarun ciki na jihar Kaduna Samuel Aruwa.
Wannan na kunshe ne ta cikin wata sanarwa da
Ta cikin wani rahoton bayan atisaye da Gwamnatin jihar ta samu ya bayyana cewa dakarun sun sami nasarar ne yayin wani bata kashi da sukayi Akan hanyar Kaboresha-Rijana dajin-Kuzo-Kujeni zuwa mashigar Gwanto zuwa Kachia.
Dakaru. Sun yi kwantan bauna akan hanyar Gwanto-Kwasau, inda su kuma ‘yan ta’addan suka nufi wajen haye bisa babura.
Sojojin sun sami natsara hallaka yan bindiga 2 tare da kwato babura 3.
Haka kuma dakarun sun sami nasarar tarwatsa maboyar dake kutura zuwa Rijana inda ‘yan Ta’addan suka afka cikin daji bayan sun hangi sojojin, inda aka sami babura 3 a wajen.

Haka kuma an sami damar kwato wasu abubuwan da suka hadar da kayan sojoji da wasu sauran kayayyakin yaki.
Gwamnatin jihar tace dakarun na cigaba da kai hare-haren kan ‘yan Ta’addan, ta bukaci Al’ummar jihar dasu cigaba da bada bayanan sirri.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp