Home General An sami Faduwar Naira a kasuwar bayan Fage a Nijeriya

An sami Faduwar Naira a kasuwar bayan Fage a Nijeriya

An samu faduwar darajar naira da kaso 1 da digo 1 cikin dari a kasuwar bayan fage.
Yanzu haka an samu hauhawar farashin dalar amurka, inda ake siyar da kowace dala daya a kan naira dari 7 da 48, a kasuwannin hada-hadar canjin kudaden ketare na bayan fage dake Najeriya.
Wani kwarya-kwaryan bincike da wata kafar yada labarai mai zaman kanta a Najeriya ta gudanar ya rawaito yadda ‘yan kasuwar bayan fage ke siyan kowace dala daya a kan naira 740 abin da ya alamta Karin kudin da aka saba siya a baya da naira 8.
Koda yake kawo yanzu binciken ya tabbatar da yadda ake siyar da kowace dala daya a farashin gwamnati a kan naira 461 a wani bincike da aka gudanar a ranar Talatar da ta gabata.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 200 Sun Mutu Sakomakon Girgizar ƙasar a ColombiaShahararren Mawaƙin Najeriya, Davido ya Rubuta wa Trump Wasiƙa Kan Zaɓen Jihar OsunHukumar NHRC ta Buƙaci a Kama Malamin Addinin, Sheikh JingirRundunar sojin Najeriya ta Daƙile Shirin Ƴan Bindiga a FilatoJami'an Ƴan Sanda 10 Sun Mutu Yayin Artabu da Ƴan Bindiga a Jihar KebbiAn Naɗa ɗan Najeriya Gidado Shuaib Wakilin Matasa na IPRA-UN Gabanin GWAEFCC da "Wuce Gona da Iri" da Tambayar 2027: Shin ana Rudar da Tinubu ta Hanyar Mutanen da ke Kewaye da Shi ? Daga Yushau A. ShuaibAn Samu Gawar Yara 3 da guda 1 a Sume a Gidan Mai Maganin GargajiyaMene ne Ainihin Abin da ya faru Aka Rufe Asusun Bankunan Gwamnatin Osun ?Jami'an Tsaro Sun Ceto Mutane 308 a Jihohin Arewacin Najeriya An Kama Mutane 6 da Ake Zargin da Taimaka wa Mayaƙan ISWAP a Jihar BornoZaɓen 2027: PDP ta Miƙa Sunan Jonathan ga INEC a Matsayin ɗan Takararta na Shugaban ƙasaIyanen Babban Jami'in Kula da Harkokin Kuɗaɗen ƙungiyar ISWAP Sun Miƙa Wuya ga SojojiAna Zargin Mayaƙan Boko Haram da Kashe Sojojin Nijar 14Gombe 2027: Malamai da Mambobin APC Sun yi Allah-wadai da Sukar Rarara ga Pantami
X whatsapp