Home General Buhari ya kaddamar da Tashar Tsandauri ta Dala Inland Dry Port

Buhari ya kaddamar da Tashar Tsandauri ta Dala Inland Dry Port

Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya iso jihar kano domin bude wasu muhimman aiyuka da gwamnatin tarayya da ta Kano suka gudanar.

Buhari ya isa tashar tsandauri ta Dala dake Zawaciki a karamar hukumar kumbotso ta Kano da misali karfe goma da mintina 23.
Buhari ya Sami tarba daga Gwamna jihar kano Dr Abdullahi Umar Ganduje da masu martaba sarakunan Bichi Rano Gaya da Karaye da sauran ministoci da kwamishinoni gwamnatin jihar kano.
 Ya kaddamar da tashar wadda zata baiwa yan kasuwa damar kawo kayan su daga ko Ina a duniya, maimakon yadda a baya sai sun je jihar Legos sun dauko, wanda hakan zai bunkasa tattalin arzikin jihar kano da kasa baki daya.
Yanzu haka Shugaban Kasar da Gwamna Ganduje sun tafi garin Tiga domin bude gidan wuta, wanda gwamnatin jiha kano ta samar daga nan zai je gidan sarki da. sauran wuraren da zai ziyarta ta a yau.
 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp