Home General Buhari ya kaddamar da Tashar Tsandauri ta Dala Inland Dry Port

Buhari ya kaddamar da Tashar Tsandauri ta Dala Inland Dry Port

Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya iso jihar kano domin bude wasu muhimman aiyuka da gwamnatin tarayya da ta Kano suka gudanar.

Buhari ya isa tashar tsandauri ta Dala dake Zawaciki a karamar hukumar kumbotso ta Kano da misali karfe goma da mintina 23.
Buhari ya Sami tarba daga Gwamna jihar kano Dr Abdullahi Umar Ganduje da masu martaba sarakunan Bichi Rano Gaya da Karaye da sauran ministoci da kwamishinoni gwamnatin jihar kano.
 Ya kaddamar da tashar wadda zata baiwa yan kasuwa damar kawo kayan su daga ko Ina a duniya, maimakon yadda a baya sai sun je jihar Legos sun dauko, wanda hakan zai bunkasa tattalin arzikin jihar kano da kasa baki daya.
Yanzu haka Shugaban Kasar da Gwamna Ganduje sun tafi garin Tiga domin bude gidan wuta, wanda gwamnatin jiha kano ta samar daga nan zai je gidan sarki da. sauran wuraren da zai ziyarta ta a yau.
 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 200 Sun Mutu Sakomakon Girgizar ƙasar a ColombiaShahararren Mawaƙin Najeriya, Davido ya Rubuta wa Trump Wasiƙa Kan Zaɓen Jihar OsunHukumar NHRC ta Buƙaci a Kama Malamin Addinin, Sheikh JingirRundunar sojin Najeriya ta Daƙile Shirin Ƴan Bindiga a FilatoJami'an Ƴan Sanda 10 Sun Mutu Yayin Artabu da Ƴan Bindiga a Jihar KebbiAn Naɗa ɗan Najeriya Gidado Shuaib Wakilin Matasa na IPRA-UN Gabanin GWAEFCC da "Wuce Gona da Iri" da Tambayar 2027: Shin ana Rudar da Tinubu ta Hanyar Mutanen da ke Kewaye da Shi ? Daga Yushau A. ShuaibAn Samu Gawar Yara 3 da guda 1 a Sume a Gidan Mai Maganin GargajiyaMene ne Ainihin Abin da ya faru Aka Rufe Asusun Bankunan Gwamnatin Osun ?Jami'an Tsaro Sun Ceto Mutane 308 a Jihohin Arewacin Najeriya An Kama Mutane 6 da Ake Zargin da Taimaka wa Mayaƙan ISWAP a Jihar BornoZaɓen 2027: PDP ta Miƙa Sunan Jonathan ga INEC a Matsayin ɗan Takararta na Shugaban ƙasaIyanen Babban Jami'in Kula da Harkokin Kuɗaɗen ƙungiyar ISWAP Sun Miƙa Wuya ga SojojiAna Zargin Mayaƙan Boko Haram da Kashe Sojojin Nijar 14Gombe 2027: Malamai da Mambobin APC Sun yi Allah-wadai da Sukar Rarara ga Pantami
X whatsapp