Home General IPMAN Ta dakatar da shirin tafiya yajin aiki.

IPMAN Ta dakatar da shirin tafiya yajin aiki.

Kungiyar dillalan man fetur ta kasa ta janye umarnin da ta baiwa ‘ya’yan kungiyar na rufe gidajen mai a duk fadin Nigeria.

Sanarwar janyewar na dauke ne cikin wata sanarwa da shugaban kungiyar na kasa Alhaji Muhammad kuluwa ya sanyawa hannu kuma aka rabawa manema labarai.

Sanarwar ta ce an janye umarnin ne sakamakon cigaba da tattaunawa da kungiyar ta ke yi da hukumomin da abun ya shafa ,domin magance matsalolin da yan kungiyar suke fuskanta.

Idan za’a iya tunawa PRNigeria ta rawaito Kungiyar ta IPMAN ta baiwa ‘ya’yan ta umarnin rufe gidajen mai a fadin Nigeria, Inda Kuma kasa da sa’a guda ta janye umarnin.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp