INEC ta dakatar da sakamakon zaben Jihar Adamawa

Hukumar zaɓen Najeriya mai zaman kanta INEC ta ce ta ayyana dakatar da tattara sakamakon zaɓen gwamna a jihar Adamawa

Cikin wata sanarwa da babban jami’inta kan harkar yaɗa labarai da wayar da kan masu zaɓe, Barista Festus Okoye ya fitar, INEC ta ce matakin da kwamishinan zaɓe na jihar Adamawa ya bi na sanar da wanda ya lashe zaɓe haramtacce ne, ta ce don haka ba za a yi amfani da shi ba.

za mu kawo muku ƙarin bayani…….

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1190 days 13 hours 36 minutes 26 seconds,

Baptist School Students, Kaduna
1172 days 15 hours 17 minutes 51 seconds

Tegina Islamiya Pupils, Niger (Freed)
Spent 88 days from May 30, 2021 - August 26, 2021


Report By: PRNigeria.com

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com