Home Labarai Sojojin Nijeriya sun hallaka ‘yan Ta’ addan 3 a jihar Zamfar

Sojojin Nijeriya sun hallaka ‘yan Ta’ addan 3 a jihar Zamfar

Dakarun sojin Najeriya karkashin Rundunar Operation HADARIN DAJI sun sami asarar hallaka ‘yan bindiga 3 a wani musayar wuta a dajin Gusau.

Wannan na kunshe ta cikin wata sanarwa mai dauke da sa hannun daraktan yada labarai na shalkwatar rundunar Manjo Janar Musa DANMADAMI.

Sanarwar mai dauke da kwana watan 30 ga wata Afrilu 2023, tace a wani aikin tarwatsa ‘yan bindiga rundunar ta tarwatsa gungun su na Anka ANKA, karkashin ikon DAN KAMFANI dake karamar hukumar Anka a jihar Zamfara.

Dakarun sojin sun yi arangama da’ yan bindiga inda suka hallaka 3 daga cikin su, tare da kwato bindiga kirar PKT guda 1, dauke da gidan Alburushi 48 masu tsayi mita 7.62 wanda ke dauke da Alburushin kwaya 54, sai bindiga kirar AK47 guda 3, sai kuma kunson Alburushin na musamman mai tsayi mita 7.62 da kuma baburan hawa 3.

Matakin babban iko na rundunar HADARIN DAJI ya yaba da aikin dakarun sojin, tare da neman Al’ummar gari su cigaba da basu hadin kai domin kakkabe ayyukan ‘yan ta’ addan a yankin.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp