Home Labarai Tinubu na ganawa da Gwamnonin Nijeriya

Tinubu na ganawa da Gwamnonin Nijeriya

Shugaban Najeriya Bola Tinubu na ganawa da gwamnonin jihohin kasar 36 a fadar gwamnatin ƙasar da ke Abuja.

Wannan ce ganawar shugaban ta farko da ƙungiyar gwamnonin ƙasar ƙarƙashin jagorancin gwamnan jihar Kwara AbdulRahman AbdulRazaq tun bayan hawansa karagar mulki a makon da ya gabata.

To amma a ranar Juma’ar da ta gabata shugaban ƙasar ya gana da wasu gwamnoni a ƙarƙashin ƙungiyar gwamnonin jam’iyyar APC mai mulki

Daga cikin masu halartar ganawar akwai mataimakin shugaban ƙasar Sanata Kashim Shettima da sakataren gwamnatin tarayya Sanata George Akume, da mai bai wa shugaban ƙasa shawara kan harkokin tsaro Manjo Janar Babagana Monguno mai ritaya, da sauran jami’ai.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp