Babu sunan dan Kano a kunshin farko na Ministocin Tinubu.

Shugaban Majalisar Dattijan Najeriya, Godwill Akpabio ya tabbatar da cewa shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya gabatar da sunayen mutum 28 da yake neman a tantance domin naɗawa a muƙaman minista.

Sunayen da shugaban majalisar ya karanta su ne:

Abubakar Momoh

Yususf Maitama Tukur

Ahmad Dangiwa

Hannatu Musawa

Uche Nnaji

Betta Edu

Dr. Diris Anite Uzoka

David Umahi

Ezenwo Nyesom Wike

Muhammed Badaru Abubakar

Nasir El Rufai

Ekerikpe Ekpo

Nkiru Onyejiocha

Olubunmi Ojo

Stella Okotete

Uju Kennedy Ohaneye

Bello Muhammad Goronyo

Dele Alake

Lateef Fagbemi

Mohammad Idris

Olawale Edun

Waheed Adebanwp

Emman Suleman Ibrahim

Prof Ali Pate

Prof Joseph Usev

Abubakar Kyari

John Enoh

Sani Abubakar Danladi.

Sai dai kawo yanzu babu sunan Dan Kano.

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1190 days 15 hours 25 minutes 10 seconds,

Baptist School Students, Kaduna
1172 days 17 hours 6 minutes 35 seconds

Tegina Islamiya Pupils, Niger (Freed)
Spent 88 days from May 30, 2021 - August 26, 2021


Report By: PRNigeria.com

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com