Home Labarai Babu sunan dan Kano a kunshin farko na Ministocin Tinubu.

Babu sunan dan Kano a kunshin farko na Ministocin Tinubu.

Shugaban Majalisar Dattijan Najeriya, Godwill Akpabio ya tabbatar da cewa shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya gabatar da sunayen mutum 28 da yake neman a tantance domin naɗawa a muƙaman minista.

Sunayen da shugaban majalisar ya karanta su ne:

Abubakar Momoh

Yususf Maitama Tukur

Ahmad Dangiwa

Hannatu Musawa

Uche Nnaji

Betta Edu

Dr. Diris Anite Uzoka

David Umahi

Ezenwo Nyesom Wike

Muhammed Badaru Abubakar

Nasir El Rufai

Ekerikpe Ekpo

Nkiru Onyejiocha

Olubunmi Ojo

Stella Okotete

Uju Kennedy Ohaneye

Bello Muhammad Goronyo

Dele Alake

Lateef Fagbemi

Mohammad Idris

Olawale Edun

Waheed Adebanwp

Emman Suleman Ibrahim

Prof Ali Pate

Prof Joseph Usev

Abubakar Kyari

John Enoh

Sani Abubakar Danladi.

Sai dai kawo yanzu babu sunan Dan Kano.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp