Home DUNIYA Maryam Shatty ta magantu bayan sauya sunanta da Dr Mai Riga

Maryam Shatty ta magantu bayan sauya sunanta da Dr Mai Riga

Maryam Shatty ta magantu bisa sauya sunan ta da shugaban Nijeriya Bola Ahmad Tinubu yayi cikin kunshin Ministocinsa da ya aikawa majalisar dattijai domin tantancewa.

Ta cikin shafin ta na twitter Maryam ta bayyana cewa, “yanzu ta sami Labarin cewa shugaban ya aiki da sunan Dr Mairiga domin ya maye gurbin ta,”

“zan kasance mai godiya gami da biyayya bisa matakin shugaban kasa na

Wannan dai na zuwa ne tun bayan zaman majalisar dattawan na ranar Juma’a, inda Shugaban majalisar ya karanta wata wasika da Tinubu ya aika masa na sauya sunan Maryam Shatty tare da karin sunan mutum daya.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp