Home DUNIYA Kungiyar EU ta taimaka wa INEC da kayan aiki

Kungiyar EU ta taimaka wa INEC da kayan aiki

Hukumar zaɓe mai zaman kanta a Najeriya INEC ta samu kyautar wasu kayan aiki daga ƙungiyar Tarayyar Turai ta EU, da za su taimaka wajen inganta harkokin zaɓen ƙasar.

Shugabanb hukumar zaɓen ƙasar Farfesa Mahmood Yakubu ne ya bayyana haka, lokacin karɓar kayayyakin a Abuja bban birnin ƙasar.

Farfesa Yakubu ya ce sabbin kayan aikin za su taimaki hukumar zaɓen ƙasar wajen inganta harkokin zaɓenta.

Yav ƙara da cewa akwai wasu ƙarin kayayakin masu yawa da ƙungiyar EU za ta bai wa hukumar tasa.

”Waɗannan kayayyaki za su taimaka wa hukumar zaɓen wajen inganta harkokinta a ɓangarori da dama”, in ji shugaban hukumar.

Kungiyar ta EU dai na daga cikin kungiyoyin da ke sanya idanu a zaɓuklan Najeriya, inda a lokuta da dama, ƙungiyar ke cewa ana tafka kura-kurai a tsarin zaɓukan ƙasar.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp