Home Labarai Jihohi za su Rabauta da Naira Biliyan 5 ko waccen su

Jihohi za su Rabauta da Naira Biliyan 5 ko waccen su

Gwamantin tarayya ta sanar da ware tallafin Naira Biliyan biyar ga ko wacce jiha har da birnin tarayya Abuja.

Gwamnan jihar Borno Babagana Umara Zulum ne ya bayyana hakan ga manema labarai jim kadan bayan zaman majalisar tsaro daya gudana, wanda mataimakin shugaban kasar Kashim Shettima ya jagoranta.

Yace mataimakin shugaban kasar Kashim Shettima ya tabbatar musu da cewa Gwamnatin tarayyar ta ware kudin ne a wani bangare na rage radadi ga Al’ummar Nijeriya bisa cire tallafin man fetur da tayi.

Majalisar da ta kunshi Gwamnonin jihohi 36, Gwamnan babban bankin kasa na CBN da kuma wasu kusoshin Gwamantin tarayya Nijeriya.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp