Sojojin Nijeriya sun hallaka ‘yan ta’adda 5 a jihar Kebbi

Sojojin Nijeriya

Dakarun sojojin Nijeriya sun sami nasarar kama ‘yan ta’adda 5 tare da hallaka jagoran su Mai-Nasara a dajin Sangeko dake jihar Kebbi.

Daraktan tsaro a birnin kebbi Alhaji. AbdulRahman Usman ya tabbatar da hakan ga manema labarai a ranar talata.

Ya kuma yaba da kokarin dakarun sojin na taimakawa Al’umma domin yaki da matsalar rashin tsaro dake addabar su.

“tallafin da kuke bayarwa na taka muhimmiyar rawa ga jami’an tsaro wajen ganin sun cimma muradin su na tabbatar da kawar da rashin tsaro tare da dawo da zaman lafiya a kasa baki daya.

“kowa na da rawar da zai taka a lamarin tsaro, don haka, yana da kyawon gaske al’umma su sanya hannun wajen tattafawa hukumomin tsaron a dukkan ayyukan da suke domin ganin sun sami nasara,” kamar yadda ya bayyana.

PRNigeria Hausa

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1190 days 11 hours 34 minutes 48 seconds,

Baptist School Students, Kaduna
1172 days 13 hours 16 minutes 13 seconds

Tegina Islamiya Pupils, Niger (Freed)
Spent 88 days from May 30, 2021 - August 26, 2021


Report By: PRNigeria.com

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com