Home Labarai Sojojin Nijeriya sun hallaka ‘yan ta’adda 5 a jihar Kebbi

Sojojin Nijeriya sun hallaka ‘yan ta’adda 5 a jihar Kebbi

Sojojin Nijeriya

Dakarun sojojin Nijeriya sun sami nasarar kama ‘yan ta’adda 5 tare da hallaka jagoran su Mai-Nasara a dajin Sangeko dake jihar Kebbi.

Daraktan tsaro a birnin kebbi Alhaji. AbdulRahman Usman ya tabbatar da hakan ga manema labarai a ranar talata.

Ya kuma yaba da kokarin dakarun sojin na taimakawa Al’umma domin yaki da matsalar rashin tsaro dake addabar su.

“tallafin da kuke bayarwa na taka muhimmiyar rawa ga jami’an tsaro wajen ganin sun cimma muradin su na tabbatar da kawar da rashin tsaro tare da dawo da zaman lafiya a kasa baki daya.

“kowa na da rawar da zai taka a lamarin tsaro, don haka, yana da kyawon gaske al’umma su sanya hannun wajen tattafawa hukumomin tsaron a dukkan ayyukan da suke domin ganin sun sami nasara,” kamar yadda ya bayyana.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp