Home Labarai Tinubu ya bukaci majalisar wakilai ta amincewa da kasafin tiriliyan 2.1

Tinubu ya bukaci majalisar wakilai ta amincewa da kasafin tiriliyan 2.1

Hoton Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Tinubu ya rubutawa majalisar wajilan Nijeriya wasika kan su amince da kwarya-kwaryar kasafin kudi na naira tiriliyan 2.1 domin kara albashin ma’aikata da kuma wasu sabgogi tsaro da sauransu.

Haka kuma shugaban ya aikewa majalisar da tsarin kasha matsakaici na tsakanin shekarar 2024-2026 zuwa ga majalisar.

A ranar litinin, majalisar zartarwa ta tarayya (FEC) ta amince da Karin kasafin kudin shekarar 2023 na  naira tiriliyan 2.1.

Yayin da yake ganawa da manema labarai jim kadan bayan fitowa daga taron  majalisar ta tattalin arzikin a Abuja, ministan kasafi da tsare-tsare, Atiku Bagudu, yace an amince da kasafin ne domin magance wasu lamurran kudi na gaggawa

Ministan ya bayyana cewa “Majalisar ta amince da kwarya-kwaryar kasafin da aka bukata matsayin kasha na biyu a shekarar 2023,”.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp