Home Labarai Yadda dakarun sojojin saman Nijeriya suka tarwatsa maboyar ‘yan Boko Haram

Yadda dakarun sojojin saman Nijeriya suka tarwatsa maboyar ‘yan Boko Haram

Dakarun sojojin saman Nijeriya sun tarwatsa maboyar ‘yan ta’addan boko haram dake tsaunin Mandara, inda suka halaka Abu Asad da wasu mayakan kungiyar.

Wannan na kunshe ta cikin wata sanarwa da daraktan yada labaran rundunar Air Commodore Edward Gabkwet, inda ya ce dakarun a wani atisayen sama da suka gudanar karkashin rundunar Operation hadin kai a ranar juma’a kan wata maboyar mayakan na boko haram.

Ta cikin wani hoto da aka dauka ta sama ya nuna yadda mayakan ke wani taro da ake zargin babban hari suke kitsawa.

An lura da ‘ yan ta’addanci fiye da 100 da suke da makamai masu nauyi suna yin wasa kuma suna tafiya a cikin gini da ke da jirgin sojoji huɗu.

Haka kuma an hangi ‘yan ta’addan fiye da 100 dauke da manyan makamai na kewaye a yankin da wasu motocin yaki.

The aftermath of the air strike revealed that 2 out of the 3 structures, as well as the entire troop carriers were destroyed. There are also indications that Abu Asad, a key figure in the Ali Ngulde group under Boko Haram, as well as other terrorists like Ibrahim Nakeeb, Mujaheed Dimtu, Mustafa Munzir and several fighters were among the several terrorists eliminated in the air strike.

A yayin wannan farmaki dakarun sun sami nasarar hallaka shugaban jagoran boko Haram Abu Asad da wani Ali Ngulde da kuma wasu ‘yan ta’adda kamar Ibrahim Nakeeb, Mujaheed Dimtu, Mustafa Munzir da kuma mayaka kungiyar da dama.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 200 Sun Mutu Sakomakon Girgizar ƙasar a ColombiaShahararren Mawaƙin Najeriya, Davido ya Rubuta wa Trump Wasiƙa Kan Zaɓen Jihar OsunHukumar NHRC ta Buƙaci a Kama Malamin Addinin, Sheikh JingirRundunar sojin Najeriya ta Daƙile Shirin Ƴan Bindiga a FilatoJami'an Ƴan Sanda 10 Sun Mutu Yayin Artabu da Ƴan Bindiga a Jihar KebbiAn Naɗa ɗan Najeriya Gidado Shuaib Wakilin Matasa na IPRA-UN Gabanin GWAEFCC da "Wuce Gona da Iri" da Tambayar 2027: Shin ana Rudar da Tinubu ta Hanyar Mutanen da ke Kewaye da Shi ? Daga Yushau A. ShuaibAn Samu Gawar Yara 3 da guda 1 a Sume a Gidan Mai Maganin GargajiyaMene ne Ainihin Abin da ya faru Aka Rufe Asusun Bankunan Gwamnatin Osun ?Jami'an Tsaro Sun Ceto Mutane 308 a Jihohin Arewacin Najeriya An Kama Mutane 6 da Ake Zargin da Taimaka wa Mayaƙan ISWAP a Jihar BornoZaɓen 2027: PDP ta Miƙa Sunan Jonathan ga INEC a Matsayin ɗan Takararta na Shugaban ƙasaIyanen Babban Jami'in Kula da Harkokin Kuɗaɗen ƙungiyar ISWAP Sun Miƙa Wuya ga SojojiAna Zargin Mayaƙan Boko Haram da Kashe Sojojin Nijar 14Gombe 2027: Malamai da Mambobin APC Sun yi Allah-wadai da Sukar Rarara ga Pantami
X whatsapp