Home Labarai Shugaba ‘Yan sanda ya kai ziyarar Filato

Shugaba ‘Yan sanda ya kai ziyarar Filato

Babban sufeton ‘yan sandan Najeriya ya ba da umarnin tura jami’ai da kayan aiki na musamman zuwa jihar Filato kwanaki ƙalilan bayan hare-haren da suka yi sanadin kashe kusan mutum 200.

Babban Sufeton Kayode Adeolu Egbetokun ya bayyana haka a cikin wata sanarwa da rundunar ta wallafa a shafinta na sada zumunta, wadda ta sanar da ziyarar da shugaban ‘yan sandan ya kai zuwa jihar ta Filato.

Ya kuma ba da umarni ga mataimakin babban sufeto shiyya ta 4 ya koma jihar Filato da aiki nan take.

Majalisar Ɗinkin Duniya ta yi kira ga hukumomin Najeriya su gudanar da bincike kan hare-haren na jajiberen Kirsimeti.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp