Home Labarai Kananan hukumomin Kano sun Maka Gwamnatin jihar a gaban kotu

Kananan hukumomin Kano sun Maka Gwamnatin jihar a gaban kotu

Shuwagabannin Kananan hukumomin Kano 44 sun Maka Gwamnatin jihar a gaban kotun tarayya Bisa Zargin ta da Kokarin dibar kudinsu Domin Tayi Aikin Wasu Gadoji a birnin jihar.

A ta cikin takardar Karar mai Lamba FHC/ABJ/CS/1733/2023, Shuwagabannin Kananan Hukumomin Sunyi Karar Gwamnatin Kano ne, Da Kwamishinan Shari’a Na jihar dama Akanta Janar na jihar.

Wannan na matsayin wani matakai kan yunkurin gwamnatin jihar na taba musu kudadensu na cikin asusun hadaka da sukeyi da ita (Joint Account) sakamakon abinda sukace ana kokarin dibar kudin a aikin gadojin Dan Agundi da ta Tal’udu.

Takardar mai Dauke da Kwanan Watan Jumu’a 29 Ga Watan Disambar ta Roki Kotun Data Hana Gwamnatin Kano Taba musu Kudin domin yin aikin gadojin Guda Biyu.

PRNigeria ta tabbatar da ganin ya  Shirye-Shiryen Gwamnatin Kano yayi nisa Wajen Fara ayyukan Guda Biyu.

PRNigeria hausa

 

 

 

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp