Home General Majalisar Dattijai ta bukaci Gwamnatin Tarayya ta cigaba da biyan ma’aikta tsohon...

Majalisar Dattijai ta bukaci Gwamnatin Tarayya ta cigaba da biyan ma’aikta tsohon Albashi

Majalisar Dattijan Nijeriya ta bukaci Gwamnatin tarayyar kasar data ci gaba da biyan naira dubu 35 matsayin mafi karancin albashi a kasar, kasancewar ba’a cimma matsaya kan Karin mafi karancin Albashin.

Shugaban majalisar, Sanata Godswill Akpabio ne ya bayyana hakan a karshen ganawar sa’oi 4 tsakanin kungiyoyin kwadagon da wakilan gwamnatin tarayya bisa shirin kungiyoyin na tsunduma yajin aikin sai baba ta gani.

Akpabio ya kuma roki kungiyoyin na kwadago da su jenye yajin aikin saboda ‘yan Nijeriya da ci gaban kasar.

Sai dai ministan yada labarai da wayar da kai Alhaji Muhammad Idris, yace matsayar gwamnatin shine zata cigaba da biyan tsohon albashin har sai tattaunar ta kammala.

PRNigeria Hausa

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp