Home General Majalisar Dattijai ta bukaci Gwamnatin Tarayya ta cigaba da biyan ma’aikta tsohon...

Majalisar Dattijai ta bukaci Gwamnatin Tarayya ta cigaba da biyan ma’aikta tsohon Albashi

Majalisar Dattijan Nijeriya ta bukaci Gwamnatin tarayyar kasar data ci gaba da biyan naira dubu 35 matsayin mafi karancin albashi a kasar, kasancewar ba’a cimma matsaya kan Karin mafi karancin Albashin.

Shugaban majalisar, Sanata Godswill Akpabio ne ya bayyana hakan a karshen ganawar sa’oi 4 tsakanin kungiyoyin kwadagon da wakilan gwamnatin tarayya bisa shirin kungiyoyin na tsunduma yajin aikin sai baba ta gani.

Akpabio ya kuma roki kungiyoyin na kwadago da su jenye yajin aikin saboda ‘yan Nijeriya da ci gaban kasar.

Sai dai ministan yada labarai da wayar da kai Alhaji Muhammad Idris, yace matsayar gwamnatin shine zata cigaba da biyan tsohon albashin har sai tattaunar ta kammala.

PRNigeria Hausa

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp