Home General Sojojin saman Nijeriya sun hallaka Mayakan Boko Haram 7 a Jihar Borno

Sojojin saman Nijeriya sun hallaka Mayakan Boko Haram 7 a Jihar Borno

Sojojin saman Nijeriya dake karkashin Operation Hadin kai sun sami nasarar hallaka ýan Ta’adda 7 a jihar Borno dake arewa maso gabashin Nijeriya.

wanna na cikin wata sanrwa da darakta yada labarai da hulda da jama’a na rundunar AVM Edward Gabkwet ya fitar ranar alhamisa a birnin tarayya Abuja.

Gabkwet ta cikin sanarwar yace dakarun sun sami nasarar ne bayan farwa maboyar ‘yan ta’addan dake tsaunikan Degbewa da Chinene dukkan su a Mandara.

Ya kara da cewa kafin dakarun sojin saman su kai harin sai da suka gudanar bincike gami da sintiri a yankunan na tsahon kwanaki, wanda ya hadar da tantance adadin ‘yan ta’addan dake rayuwa a wurin.

Ya kuma ce ana zargin wajen matsayin wani wuri na hada abubuwan fashe da killace su.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp