Home DUNIYA Gwamnatin Jihar Kano ta ayyana Ranar Litinin matsayin ranara hutu

Gwamnatin Jihar Kano ta ayyana Ranar Litinin matsayin ranara hutu

Gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin Alhaji Abba Kabir Yusif, ta ayyana ranar Litinin a matsayin ranar hutun sabuwar shekarar musulunci ta 1446 bayan hijirar fiyayyen halatta Annabi Muhammad (S A W) daga makka zuwa Madina.
Kwamishinan yaɗa labarai na jihar Kano Baba Halilu Ɗantiye ne ya sanar da hakan ta cikin wata sanarwa da ya fitar, inda ya ce gwamnatin  zata ci-gaba da samar da managartan tsare-tsare na tallafawa al’umma domin su dogara da kansu.
Haka kuma ta hori al’ummar jihar su yi amfani da ranar hutun wajen yin addu’oin samun zaman lafiya a jihar, dama neman sauƙin rayuwar ƙunchin da ake ciki.
A ƙarshe Gwamnatin ta yi fatan al’umma zasu ci-gaba da yiwa jihar addu’ar samun nasarori dama haɓɓakar tattalin arziƙi.
PRNigeria Hausa
 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 200 Sun Mutu Sakomakon Girgizar ƙasar a ColombiaShahararren Mawaƙin Najeriya, Davido ya Rubuta wa Trump Wasiƙa Kan Zaɓen Jihar OsunHukumar NHRC ta Buƙaci a Kama Malamin Addinin, Sheikh JingirRundunar sojin Najeriya ta Daƙile Shirin Ƴan Bindiga a FilatoJami'an Ƴan Sanda 10 Sun Mutu Yayin Artabu da Ƴan Bindiga a Jihar KebbiAn Naɗa ɗan Najeriya Gidado Shuaib Wakilin Matasa na IPRA-UN Gabanin GWAEFCC da "Wuce Gona da Iri" da Tambayar 2027: Shin ana Rudar da Tinubu ta Hanyar Mutanen da ke Kewaye da Shi ? Daga Yushau A. ShuaibAn Samu Gawar Yara 3 da guda 1 a Sume a Gidan Mai Maganin GargajiyaMene ne Ainihin Abin da ya faru Aka Rufe Asusun Bankunan Gwamnatin Osun ?Jami'an Tsaro Sun Ceto Mutane 308 a Jihohin Arewacin Najeriya An Kama Mutane 6 da Ake Zargin da Taimaka wa Mayaƙan ISWAP a Jihar BornoZaɓen 2027: PDP ta Miƙa Sunan Jonathan ga INEC a Matsayin ɗan Takararta na Shugaban ƙasaIyanen Babban Jami'in Kula da Harkokin Kuɗaɗen ƙungiyar ISWAP Sun Miƙa Wuya ga SojojiAna Zargin Mayaƙan Boko Haram da Kashe Sojojin Nijar 14Gombe 2027: Malamai da Mambobin APC Sun yi Allah-wadai da Sukar Rarara ga Pantami
X whatsapp