Home DUNIYA Gwamnatin Jihar Kano ta ayyana Ranar Litinin matsayin ranara hutu

Gwamnatin Jihar Kano ta ayyana Ranar Litinin matsayin ranara hutu

Gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin Alhaji Abba Kabir Yusif, ta ayyana ranar Litinin a matsayin ranar hutun sabuwar shekarar musulunci ta 1446 bayan hijirar fiyayyen halatta Annabi Muhammad (S A W) daga makka zuwa Madina.
Kwamishinan yaɗa labarai na jihar Kano Baba Halilu Ɗantiye ne ya sanar da hakan ta cikin wata sanarwa da ya fitar, inda ya ce gwamnatin  zata ci-gaba da samar da managartan tsare-tsare na tallafawa al’umma domin su dogara da kansu.
Haka kuma ta hori al’ummar jihar su yi amfani da ranar hutun wajen yin addu’oin samun zaman lafiya a jihar, dama neman sauƙin rayuwar ƙunchin da ake ciki.
A ƙarshe Gwamnatin ta yi fatan al’umma zasu ci-gaba da yiwa jihar addu’ar samun nasarori dama haɓɓakar tattalin arziƙi.
PRNigeria Hausa
 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp