Home DUNIYA Sojoji na son mutanen Zamfara su rika ba su bayanai don dakile...

Sojoji na son mutanen Zamfara su rika ba su bayanai don dakile ta’addanci

Babban Hafsan Sojojin Nijeriya, Laftanar-Janar Taoored Lagbaja, ya bukaci al’ummar jihar Zamfara da su rika ba dakarunsu bayanan da za su taimaka musu wajen gano maboyar ’yan ta’addaa jihar.

Lagbaja ya bayyana hakan ne ta bakin kwamandan runduna ta daya da ke garin Gusau, babban birnin jihar.

Kazalika, Babban Hafsan Sojojin ya raba kayan karatu da na sawa ga masu karamin karfi..

Shi ma da yake jawabi a yayin taron, Kwamandan rundunar ta daya wanda ya sami wakilcin Kanal Joseph Umaru, ya ce sun raba kayan ne domin tallafa wa dalibai da kuma masu karamin karfin domin karfafa musu gwiwa a fannin ilimi.

Ya kara da cewa wannan tallafi na matsayin wani bangare na ranar bikin Ranar Sojojin da aka gudanar a jihar wanda ya kunshi ayyukan rundunar da kuma tabbatar da hadin gwiwa tsakanin jami’an tsaro.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 200 Sun Mutu Sakomakon Girgizar ƙasar a ColombiaShahararren Mawaƙin Najeriya, Davido ya Rubuta wa Trump Wasiƙa Kan Zaɓen Jihar OsunHukumar NHRC ta Buƙaci a Kama Malamin Addinin, Sheikh JingirRundunar sojin Najeriya ta Daƙile Shirin Ƴan Bindiga a FilatoJami'an Ƴan Sanda 10 Sun Mutu Yayin Artabu da Ƴan Bindiga a Jihar KebbiAn Naɗa ɗan Najeriya Gidado Shuaib Wakilin Matasa na IPRA-UN Gabanin GWAEFCC da "Wuce Gona da Iri" da Tambayar 2027: Shin ana Rudar da Tinubu ta Hanyar Mutanen da ke Kewaye da Shi ? Daga Yushau A. ShuaibAn Samu Gawar Yara 3 da guda 1 a Sume a Gidan Mai Maganin GargajiyaMene ne Ainihin Abin da ya faru Aka Rufe Asusun Bankunan Gwamnatin Osun ?Jami'an Tsaro Sun Ceto Mutane 308 a Jihohin Arewacin Najeriya An Kama Mutane 6 da Ake Zargin da Taimaka wa Mayaƙan ISWAP a Jihar BornoZaɓen 2027: PDP ta Miƙa Sunan Jonathan ga INEC a Matsayin ɗan Takararta na Shugaban ƙasaIyanen Babban Jami'in Kula da Harkokin Kuɗaɗen ƙungiyar ISWAP Sun Miƙa Wuya ga SojojiAna Zargin Mayaƙan Boko Haram da Kashe Sojojin Nijar 14Gombe 2027: Malamai da Mambobin APC Sun yi Allah-wadai da Sukar Rarara ga Pantami
X whatsapp