Home DUNIYA Shigo da shinkafa matsala ce ga manoman shinkafa a Nijeriya – AFAN

Shigo da shinkafa matsala ce ga manoman shinkafa a Nijeriya – AFAN

Shugaban kungiyar manoma ta AFAN, Arc. Kabir Ibrahim ya ce bada damar shigo da shinkafa Kasar nan barazana ne ga ‘yan Najeriya da suka zuba hannun jarinsu a kamfanunuwan shinkafa na gida.

Ya bayyana hakan ne yayin ganawa da jaridar Nairametrics a jiya Talata.

haka kuma ya yi kira ga gwamnati da ta zuba hannun jari ta hanyar bada tallafin kayayyakin noma kamar injina da taki da magunguna domin samun isasshen abinci a kasar.

“Nijeriya da ‘yan Nijeriya sun zuba hannayen jarinsu mai hawa a fannin samar da shinkafa, zai zama abin takaici gare su idan aka amince da shigo da shinkafa idan hakan ya zama dole”.

Hakan na zuwa ne yayin da gwamnatin tarayya ke shirin janye harajin shigo da kayayyakin abinci a dai-dai lokacin da kayan abincin ke tashin gwauron zabi a Nijeriya.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp