Home DUNIYA An ceto mutum 4 cikin wadanda gini ya rufta kan su a...

An ceto mutum 4 cikin wadanda gini ya rufta kan su a Abuja

Rahotanni daga birnin tarayya Abuja na tabbatar da cewa wani gini mai hawa biyu ya rushe, tuni dai hukumomin ceto suka ce sun kuɓutar da mutum huɗu da ke karkashin bara guzai ginin

Lamarin ya auku ne a unguwar kubwa phase 2 da misalin karfe 7 na safiyar asabar.

Masu aikin ceto da jami’an tsaro na ci gaba da neman mutanen da ginin ya rufta da su.

Gidan ya rushe ne kwana ɗaya bayan wata makaranta ta rushe a jihar Filato, inda ya kashemutum 22 ya kuma raunata wasu 132.

Kwanaki 11 da suka wuce ma wani ginin ya rushe a unguwar Area 11 da ke yankin Garki a birnin Abuja.

An ruwaito cewa gidan tun da fari Otal ne mai suna Al-hilal, sai dai daga bisani aka mayar dashi gidan kwana.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 200 Sun Mutu Sakomakon Girgizar ƙasar a ColombiaShahararren Mawaƙin Najeriya, Davido ya Rubuta wa Trump Wasiƙa Kan Zaɓen Jihar OsunHukumar NHRC ta Buƙaci a Kama Malamin Addinin, Sheikh JingirRundunar sojin Najeriya ta Daƙile Shirin Ƴan Bindiga a FilatoJami'an Ƴan Sanda 10 Sun Mutu Yayin Artabu da Ƴan Bindiga a Jihar KebbiAn Naɗa ɗan Najeriya Gidado Shuaib Wakilin Matasa na IPRA-UN Gabanin GWAEFCC da "Wuce Gona da Iri" da Tambayar 2027: Shin ana Rudar da Tinubu ta Hanyar Mutanen da ke Kewaye da Shi ? Daga Yushau A. ShuaibAn Samu Gawar Yara 3 da guda 1 a Sume a Gidan Mai Maganin GargajiyaMene ne Ainihin Abin da ya faru Aka Rufe Asusun Bankunan Gwamnatin Osun ?Jami'an Tsaro Sun Ceto Mutane 308 a Jihohin Arewacin Najeriya An Kama Mutane 6 da Ake Zargin da Taimaka wa Mayaƙan ISWAP a Jihar BornoZaɓen 2027: PDP ta Miƙa Sunan Jonathan ga INEC a Matsayin ɗan Takararta na Shugaban ƙasaIyanen Babban Jami'in Kula da Harkokin Kuɗaɗen ƙungiyar ISWAP Sun Miƙa Wuya ga SojojiAna Zargin Mayaƙan Boko Haram da Kashe Sojojin Nijar 14Gombe 2027: Malamai da Mambobin APC Sun yi Allah-wadai da Sukar Rarara ga Pantami
X whatsapp