Gwamna Abba Kabir Yusuf ya sanya hannu kan dokar kafa masarautu masu daraja ta biyu a jihar a yammacin talata.
Gwamnan ya sanya hannu kan kudirin bayan majalisar dokokin jihar ta amince da shi ya zama doka.
Read Also:
tun dai a safiyar talata ne Kudurin kirkirar sarakuna masu daraja ta biyu ya tsallake a majalisar dokokin Kano wadda kuma tace jira kawai take Gwamnan ya sanya hannun ya zama doka.
Sabbin Sarakunan da aka ƙirƙira dai sune na Rano, Ƙaraye da kuma Gaya.
A cewar ƙudurin, dukkansu za su kasance ne ƙarƙashin Sarkin Kano, wanda shi kaɗai ne mai daraja ta ɗaya yanzu a jihar.
PRNigeria Hausa
Kidnapped School Children
Yauri FGC Students, Kebbi1190 days 4 hours 27 minutes 37 seconds,
Baptist School Students, Kaduna
1172 days 6 hours 9 minutes 2 seconds
Tegina Islamiya Pupils, Niger (Freed)
Spent 88 days from May 30, 2021 - August 26, 2021
Report By: PRNigeria.com