Home General Shuwagabannin kungiyar mata ‘yan Jarida na jihar Kano Sun yi murabus

Shuwagabannin kungiyar mata ‘yan Jarida na jihar Kano Sun yi murabus

Shugabar kungiyar mata ‘yan jarida ta kasa NAWOJ reshen jihar Kano, Hajiya Hafsat Sani da wasu jami’an kungiyar uku sun yi murabus daga mukamansu.

Sanarwar murabus din na zuwa ne yaiyn wani taron kungiyar da ya gudana a sakatariyar kungiyar Yan Jarida a ranar Litinin. Hafsat Sani tace sun yi murabus ne sakamakon wani dalili na kashin.

Lokacin da ta ke karin haske kan murabus, sakatariyar kungiyar Elizabeth Yila, ta bayyana cewa su ba zababbu ba ne a kungiyar rikon kwarya a ka ba su zuwa wani lokaci , Wanda su ka ga dacewar a yanzu su sauka su ba wa wasu dama.

Elizabeth ta kara da da cewa a Jagorancin da Suka yi sun gudanar da ayyukan da aka dora musu daidai gwargwado.

Baya ga shugabar kungiyar da sakatariya da Suka yi murabus akwai Kuma mataimakiyar sakatariya , Ruqayya Umar, da ma’ajin kungiyar Shamsiyya Ibrahim.

PRNigeria Hausa

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 200 Sun Mutu Sakomakon Girgizar ƙasar a ColombiaShahararren Mawaƙin Najeriya, Davido ya Rubuta wa Trump Wasiƙa Kan Zaɓen Jihar OsunHukumar NHRC ta Buƙaci a Kama Malamin Addinin, Sheikh JingirRundunar sojin Najeriya ta Daƙile Shirin Ƴan Bindiga a FilatoJami'an Ƴan Sanda 10 Sun Mutu Yayin Artabu da Ƴan Bindiga a Jihar KebbiAn Naɗa ɗan Najeriya Gidado Shuaib Wakilin Matasa na IPRA-UN Gabanin GWAEFCC da "Wuce Gona da Iri" da Tambayar 2027: Shin ana Rudar da Tinubu ta Hanyar Mutanen da ke Kewaye da Shi ? Daga Yushau A. ShuaibAn Samu Gawar Yara 3 da guda 1 a Sume a Gidan Mai Maganin GargajiyaMene ne Ainihin Abin da ya faru Aka Rufe Asusun Bankunan Gwamnatin Osun ?Jami'an Tsaro Sun Ceto Mutane 308 a Jihohin Arewacin Najeriya An Kama Mutane 6 da Ake Zargin da Taimaka wa Mayaƙan ISWAP a Jihar BornoZaɓen 2027: PDP ta Miƙa Sunan Jonathan ga INEC a Matsayin ɗan Takararta na Shugaban ƙasaIyanen Babban Jami'in Kula da Harkokin Kuɗaɗen ƙungiyar ISWAP Sun Miƙa Wuya ga SojojiAna Zargin Mayaƙan Boko Haram da Kashe Sojojin Nijar 14Gombe 2027: Malamai da Mambobin APC Sun yi Allah-wadai da Sukar Rarara ga Pantami
X whatsapp