Home General Ambaliya – Gwamnatin Kano ta raba kayan aikin gayya a jihar

Ambaliya – Gwamnatin Kano ta raba kayan aikin gayya a jihar

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf ya kaddamar da Rabon kayan aikin Gayya ga kungiyoyin sa Kai daban daban da yawansu ya kai 160 a Kananan hukumomi 8 da ke cikin birni jihar.

Gwamnan ya ce sun zabi bayar da kayan aikin ne a cikin Kananan hukumomi na birni saboda irin yadda ambaliyar ruwan tafi tsananta musamman a wannan Lokacin na Damuna.

Abba Kabir Yusuf ya ce la’akari da irin nasarorin da suka samu a bara na farfado da Hukumar kwashe Shara ta jiha da kuma Rahotannin da Suka Samu na cewa JIhar Kano na daya daga cikin jihohin da za su iya samun ambaliyar ruwa ya zama wajibi dawo da martabar masu aikin Gayya a Birnin fa karkara, in fa ya ce za su ci gaba da basu tallafin fa ya Kamata.

Daga bisani gwamnan na Jan hankalin Yan kungiyoyin sa kan da su yi amfani da kayan da aka ba su yadda yakamata domin tallafawa kokarin gwamnati na yashe magudanan ruwa.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 200 Sun Mutu Sakomakon Girgizar ƙasar a ColombiaShahararren Mawaƙin Najeriya, Davido ya Rubuta wa Trump Wasiƙa Kan Zaɓen Jihar OsunHukumar NHRC ta Buƙaci a Kama Malamin Addinin, Sheikh JingirRundunar sojin Najeriya ta Daƙile Shirin Ƴan Bindiga a FilatoJami'an Ƴan Sanda 10 Sun Mutu Yayin Artabu da Ƴan Bindiga a Jihar KebbiAn Naɗa ɗan Najeriya Gidado Shuaib Wakilin Matasa na IPRA-UN Gabanin GWAEFCC da "Wuce Gona da Iri" da Tambayar 2027: Shin ana Rudar da Tinubu ta Hanyar Mutanen da ke Kewaye da Shi ? Daga Yushau A. ShuaibAn Samu Gawar Yara 3 da guda 1 a Sume a Gidan Mai Maganin GargajiyaMene ne Ainihin Abin da ya faru Aka Rufe Asusun Bankunan Gwamnatin Osun ?Jami'an Tsaro Sun Ceto Mutane 308 a Jihohin Arewacin Najeriya An Kama Mutane 6 da Ake Zargin da Taimaka wa Mayaƙan ISWAP a Jihar BornoZaɓen 2027: PDP ta Miƙa Sunan Jonathan ga INEC a Matsayin ɗan Takararta na Shugaban ƙasaIyanen Babban Jami'in Kula da Harkokin Kuɗaɗen ƙungiyar ISWAP Sun Miƙa Wuya ga SojojiAna Zargin Mayaƙan Boko Haram da Kashe Sojojin Nijar 14Gombe 2027: Malamai da Mambobin APC Sun yi Allah-wadai da Sukar Rarara ga Pantami
X whatsapp