Home Labarai Gwamnatin Kaduna ta sassauta dokar hana fita

Gwamnatin Kaduna ta sassauta dokar hana fita

Gwamnatin jihar Kaduna ta sassauta dokar hana fita da ta sanya sakamakon tarzomar da ta biyo bayan zanga-zangar matsin rayuwa, inda yanzu jama’a za su iya fita daga karfe 8 na safe zuwa 6 na yamma.

A sanarwar da kwamishinan kula da harkokin cikin gida da tsaro na jihar Samuel Aruwan ya fitar, ya ce bayan nazarin yanayi da majalisar tsaro ta jihar ta yi a yanzu ta rage lokacin dokar ta sa’a 24, wadda aka sanya ranar Litinin 4 ga watan Agusta, 2024.

Da wannan sassauci sanarwar ta ce daga yanzu jama’a za su ci gaba da kasancewa a gida daga karfe 6 na yamma har sai karfe takwas na safe sannan su fito su ci gaba da gudanar da harkokinsu.

Kwamishinan ya jadda cewa jami’an tsaro za su ci gaba da tabbatar da ganin jama’a sun kiyaye tare da bin umarnin da aka bayar na bin dokar, da tabbatar da tsaro.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 200 Sun Mutu Sakomakon Girgizar ƙasar a ColombiaShahararren Mawaƙin Najeriya, Davido ya Rubuta wa Trump Wasiƙa Kan Zaɓen Jihar OsunHukumar NHRC ta Buƙaci a Kama Malamin Addinin, Sheikh JingirRundunar sojin Najeriya ta Daƙile Shirin Ƴan Bindiga a FilatoJami'an Ƴan Sanda 10 Sun Mutu Yayin Artabu da Ƴan Bindiga a Jihar KebbiAn Naɗa ɗan Najeriya Gidado Shuaib Wakilin Matasa na IPRA-UN Gabanin GWAEFCC da "Wuce Gona da Iri" da Tambayar 2027: Shin ana Rudar da Tinubu ta Hanyar Mutanen da ke Kewaye da Shi ? Daga Yushau A. ShuaibAn Samu Gawar Yara 3 da guda 1 a Sume a Gidan Mai Maganin GargajiyaMene ne Ainihin Abin da ya faru Aka Rufe Asusun Bankunan Gwamnatin Osun ?Jami'an Tsaro Sun Ceto Mutane 308 a Jihohin Arewacin Najeriya An Kama Mutane 6 da Ake Zargin da Taimaka wa Mayaƙan ISWAP a Jihar BornoZaɓen 2027: PDP ta Miƙa Sunan Jonathan ga INEC a Matsayin ɗan Takararta na Shugaban ƙasaIyanen Babban Jami'in Kula da Harkokin Kuɗaɗen ƙungiyar ISWAP Sun Miƙa Wuya ga SojojiAna Zargin Mayaƙan Boko Haram da Kashe Sojojin Nijar 14Gombe 2027: Malamai da Mambobin APC Sun yi Allah-wadai da Sukar Rarara ga Pantami
X whatsapp